+ Mathayo 1 >

1 Ishitabu ishashikholo isha Yesu Klisiti umwana wa Daudi, umwana wa Ibrahimu.
Littafin asalin Yesu Almasihu Dan Dauda, Dan Ibrahim.
2 U Ibrahimu ahali yise wa Isaka, Uisaka ahali yise wa Yakobo, u Yakobo ahali yise wa Yuda na bhaholo bhakwe.
Ibrahim shine mahaifin Ishaku, Ishaku shine mahaifin Yakubu, Yakubu shine mahaifin Yahuza da 'yan'uwansa.
3 U Yuda ahali yise wa Peresi nu Sera hwa Tamari, Peresi yise wa Hezeroni, u Hezeroni yise wa Ramu.
Yahuza shine mahaifin Farisa da Zera, ta wurin Tamar. Farisa kuma shine mahaifin Hasruna, Hasruna kuma shine mahaifin Aram.
4 U Ramu ahali yise wa Aminadabu, u Aminadabu ahali yise wa Nshoni, u Nashoni yise wa Salimoni.
Aram shine mahaifin Amminadab, Amminadab shine mahaifin Nashon, Nashon shine mahaifin Salmon.
5 U Salimoni ahali yise wa Boazi hwa Rahabu, u Boazi yise wa Obedi hwa Ruth, U Obedi yise wa Yese,
Salmon shine mahaifin Bo'aza ta wurin Rahab, Bo'aza shine mahaifin Obida ta wurin Rut. Obida shine mahaifin Yesse,
6 u Yese ahali yise wa mfalume u Daudi. U Daudi ahali yise wa Sulemani hwa nshi wa Uria.
Yesse shine mahaifin sarki Dauda. Sarki Dauda shine mahaifin Sulaimanu ta wurin matar Uriya.
7 Usulemani ahali yise wa Rehoboamu, u Rehoboamu yise wa Abiya, u Abiya yise wa Asa.
Sulaimanu shine mahaifin Rehobo'am, Rehobo'am shine mahaifin Abija, Abija shine mahaifin Asa.
8 U Asa ahali yise wa Yehoshafati, u Yehoshafati yise wa Yoramu, u Yoramu yise wa Uzia.
Asa shine mahaifin Yehoshafat, Yehoshafat shine mahaifin Yoram, Yoram kuma shine mahaifin Uziya.
9 U Uzia ahali yise wa Yothamu, u Yothamu yise wa Ahazi, u Ahazi yise wa Hezekia.
Uziya shine mahaifin Yotam, Yotam shine mahaifin Ahaz, Ahaz shine mahaifin Hezekiya.
10 U Hezekia ahali yise wa Manase, u Manase yise wa Amoni u Amoni yise wa Yosia.
Hezekiya shine mahaifin Manassa, Manassa shine mahaifin Amon, sannan Amon shine mahaifin Yosiya.
11 U Yosia ahali yise wa Yekonia na kaka bhakwe lwebhahegwaga abhale hu Babeli.
Yosiya shine mahaifin Yekoniya da 'yan'uwansa, dai dai locacin da aka kwashe su zuwa kasar Babila.
12 Baada ya hwegwe abhale hu Babeli, u Yekonia ahali yise wa Shatieli, u Shatieli ahali mwizukulu wa Zerubabeli.
Bayan kwasar su zuwa kasar Babila, Yekoniya shine mahaifin Sheyaltiyel, Sheyaltiyel shine mahaifin Zarubabel.
13 u Zerubabeli ahali yise wa Abiudi, u Abiudi yise wa Eliakimu, u Eliakimu yise wa Azori.
Zarubabel shine mahaifin Abihudu, Abihudu shine mahaifin Eliyakim, sannan Eliyakim shine mahaifin Azuru.
14 U Azori ahali yise wa Zadoki, u Zadoki yise wa Akimu u Akimu yise wa Eliudi.
Azuru shine mahaifin Saduku. Saduku shine mahaifin Akimu, sannan Akimu shine mahaifin Aliyudu
15 U Eliudi ahali yise wa Elieza, u Elieza yise wa Matani u Matani yise wa Yakobo.
Aliyudu shine mahaifin Ali'azara, Ali'azara shine mahaifin Matana, sannan Matana shine mahaifin Yakubu.
16 U Yakobo ahali yise wa Yusufu unume wa Mariamu, yehwamwene u Yesu ahapapwilwe, yahwitwa Klisiti.
Yakubu shine mahaifin Yusufu maigidan Maryamu, wadda ta wurin ta ne aka haifi Yesu, wanda ake ce da shi Almasihu.
17 Impapo zyonti afume hwa Ibrahimu hadi hwa Daudi zyahali impapo kumi na nne, afume hwa Daudi hadi hwegwe abhale hwa Babeli impapo kumi na nne, na afume ahwegwe afume hu Babeli hadi hwa Klisiti impapo kumi na nne.
Tun daga Ibrahim zuwa Dauda, an yi tsara goma sha hudu ne, daga Dauda zuwa lokacin da aka kwashe su zuwa Babila, tsara goma sha hudu ne, sannan daga lokacin da aka kwashe su zuwa Babila zuwa Almasihu tsara goma sha hudu ne
18 Apapwe hwa Yesu Klisiti hwahali ishi. Unyina wakwe u Mariamu, ahazinjiwilwe nu Yusufu, ishi shebhasili alolane ahaloleshe aje alinivyanda hwa mpepo umfinjile.
Ga yadda haihuwar Yesu Almasihu ta kasance. Mahaifiyarsa, Maryamu, tana tashi da Yusufu, amma kafin su yi aure, sai aka same ta da juna biyu ta wurin Ruhu Mai Tsarki.
19 Unume wakwe u Yusufu, ahali muntu wi lyoli zaga ahauzaga hukenyesye hubhantu. Ahamuye ahwimilisye husili.
Mijinta, Yusufu, adalin mutum ne, amma ba ya so ya kunyatar da ita a sarari. Sai ya yi shawara ya sake ta a asirce.
20 Nahasibhaga ahusu amamba iga, uwantumi uwa ngumbhi ahamfumiiye hunjozi, ahaga, “Yusufu mwana wa Daudi, usahogope humweje u Mariamu unshi waho pipo ulwanda lwali nalwo lufumiline nu Mepo umfinjile.
Yana cikin tunanin wadannan al'amura, sai mala'ikan Ubangiji ya bayyana gareshi a mafarki, ya ce masa, “Yusufu, dan Dauda, kada ka ji tsoron daukar Maryamu a matsayin matarka. Gama abinda ke cikinta, ta wurin Ruhu Mai Tsarki aka same shi.
21 Abhapape umwana unsahala ubhalunkwize itawa lyakwe yu Yesu, papo anzahubhokole abhantu bhakwe ni dhambi zyabho.”
Za ta haifi Da, za ka kira sunansa Yesu, domin za ya ceci mutanensa daga zunubansu.”
22 Gonti gahafumiye aje nkezibhombeshe zyezyayangwile nu gosi hwidala lya kuwa aje,
Duk wannan ya faru ne domin a cika abinda aka fada ta bakin annabin, cewa,
23 “Enya, u bikira ahayibha ni vyanda ahayipapa umwana uwishilume itawa lyakwe abhahukwizye yu Imanueli” — imaana yakwe, “Ungulubhi ali natwi.”
“Duba, budurwa za ta sami juna biyu sannan za ta haifi da, za su kira sunansa Immanuel”-ma'ana, “Allah tare da mu.”
24 U Yusufu ahadamushe mutulo na bhombe ndeshe abhantumi ngosi she bhahamuzizye na ahamwejile unshi wakwe.
Yusufu ya farka daga barci, ya yi kamar yadda mala'ikan Ubangiji ya umarce shi, sai ya dauke ta a matsayin matarsa.
25 Hata shinisho, sagahagonile nawo mpaka lwahapapa umwana uwishilume ahankwizya itawa lyakwe yu Yesu.
Amma Yusufu bai sadu da ita ba sai bayan da ta haifi da. Ya kira sunansa Yesu.

+ Mathayo 1 >