< Maluko 15 >

1 Nashaphi shausili agosi abhachungaji bhatangana pandwimo nagosi na simbi na bhibalaza sha lyundti ilyangosi. Kisha wakamfunga Yesu wakampeleka kwa Pilato. Pilato akamwuliza, “wewe ni Mfalme wa Wayahudi?”
Da sassafe, sai manyan firistoci suka hadu da dattawa da manyan malamai, da majalisa suka daure Yesu, suka sa shi gaba suka mika shi ga Bilatus.
2 “Ahabhajibu, “Awe unjele isho.”
Bilatus ya tambaye shi, kaine sarkin Yahudawa? ya amsa ya ce “haka ka ce”
3 Agosi abhachungaji bhahelezya amashitaka gaminji ju ya Yesu.
Sai manyan firistochi suka kawo zargi iri iri a kan Yesu.
4 U Pilato abhuzya nanthele, “Haga ujibu hahundte? Haga ulola ishabha hukata humambo aminji?
Bilatus ya sake tambayarsa, ba ka da abin cewa? ka lura da yawan zargi da ake yi maka.
5 Lelo uYesu haga ahajibu uPilato, ilya lya syizwa.
Amma Yesu baya sake yi masa magana ba. wannan ya ba shi mamaki.
6 Nishi ikawaida uwakati uwishikulukulu awigulilya ufungwa omo, ufunga uwalabhile.
A lokacin idi, Bilatus ya kan sakar masu da dan bursuna wanda jama'a suka bukaci a saka,
7 Wali atulanongwa wijela, palushimo nabha goga muhati bhali asawogopa. Abhatumishila ulozi wao. Ahali umuntu umo uya witwa Barnaba.
A cikin gidan yari, in da aka tsare wadansu yan tawaye, da masu kisan kai, akwai wani mai kisan kai, ana ce da shi Barrabbas.
8 Ibuga ihenza wa Pilato, na hulavhe abhombe ishabhombaga uwo khosi.
Sai Jama'a suka zo wurin Bilatus ya yi masu kamar yadda ya saba yi.
9 U Pilato abha jibu nayanje, “Munza imba fungulile Utawala uwa Yahudi?”
Bilatus ya amsa masu ya ce, kuna so in sakar maku sarkin Yahudawa?
10 Pepo amenye pipo hunongwa ikelo agosi bhachungaji bhakata uYesu nahutwale wamwene.
Yayi wannan domin ya sani cewa Firistoci sun bada shi ne domin suna kishin sa,
11 Lelo agosi bha chungaji bhansonjelezya ibunga akhome iholo usauti uje ayigulilye Baranaba bada yamwene.
Sai Firistochi suka zuga jama'a, sai suka yi kuwwa suna cewa, a sakar masu Barrabbas amaimakon Yesu.
12 U Pilatoi abhajibu andtele nayanje, “Ibhombe bhuli Utawala Uyahudi?
Bilatus ya sake yi masu tambaya “Yaya zan yi da Sarkin Yahudawa?”
13 Bhaha bwaga nandtele, “Musulibishe!”
sai suka amsa da kuwwa” a “giciye shi!”
14 U Pilato ayanga, “Abhombile lijambo nshi?” Lelo bhahazida akhome ikelele zaidi na zaidi “Musulubishe.”
Bilatus ya ce masu menene laifinsa sai suka kara ihu, “a giciye shi.”
15 U Pilato ahanza abhalizisye ibuga, abhigula Baraba. Akhama uYesu nujalindi afumia ili asulubiwe.
Bilatus don yana son ya farantawa jama'a zuciya sai ya sakar masu da Barrabbas sai ya yi wa Yesu bulala, sannan ya mika shi a giciye shi.
16 Askali bhahalogola hadi muhanti izyala (bhula uwali muhati ikambi) bhabhungene pandwemo ishikundi ishasikali.
Sojoji suka kai shi cikin kagara, suka tara rundunan soja,
17 Bhakwatizya uYesu ikhanzu iyilangi izambarau, bhapota inginga imivhwabha kwatizya.
Suka sa masa tufafin shulaiya suka nada masa rawanin kaya,
18 Bhanda hulyeule nayanje, “Mwagona, Mutawala uwa Yahudi!”
Suna masa kirari na ba'a suna cewa, “A gaida sarkin Yahudawa!”
19 Bhakhoma witwe namenda nahuswile amanti. Bhaha fugama amafugamo witanzi lyakwe huheshimu.
Sai suka buge shi a kai da kulki suka kuma tofa masa yau a fuska, suka kuma durkusa suna yi masa sujadar ba'a.
20 Paka pahali bhalyeule, bhahaula ikhanzu ilangi izambarau, nahukwatizye amena gakwe, bhahafumila hunzi abhale husulubisye.
Bayan sun gama yi masa ba'a sai suka cire masa tufafin shunnaiya, sai suka maida masa tasa tufafinsa, sai suka fitar dashi don su giciye shi.
21 Bhalazimisya ajende idala humwavhe, uwa winjila hujini afume hu gunda. Uyawitwa Simoni Mkirene(uyise wakwe Iskanda na Rufo); bhalazimisya anyemule ishikhovhehanyo isha Yesu.
Suna cikin tafiya sai suka hadu da wani, mai suna Saminu Bakairawani (wato uban Alizanda da Rufus); suka tillasta shi ya dauki gijiyen Yesu.
22 Asikali bhahatwala uYesu apawitwa Goligotha (amana gakwe itafsiri ine, mahali ipo yi fuvulitwe).
Sojojin suka kawo Yesu wurin da ake kira Golgota (wato kokon kai)
23 Bhapela ihobwa isangine ni manemane, lelo haga amwela.
Suka bashi ruwan inabi hade da mur, amma ya ki ya sha.
24 Bhasubisya bhahagabhana amenda gakwe, bhagakhomela ikula awamule ishi pande ishabha pante shila sikali.
Sai suka giciye shi, suka kuma raba tufafinsa suka kuma jefa kuri'a domin kowanne soja ya sami rabonsa.
25 Ibhanga ibhala saa tatu nashaphi pabha sulubisyaga.
A sa'a ta uku aka giciye shi.
26 Bhabhiha pamwanya yakwe ulubao ululyasibilye ishitaka “Mutawala wa Yahudi.”
Sai aka rubuta alamar zargi da take cewa “Ga Sarkin Yahudawa”
27 Bhasulubisya pandwimo na majambazi bhabhili, umo hukhono ulilo uwinji hukhono ugwa hu mongo gwakwe.
Suka kuma giciye shi tare da wadansu yan fashi guda biyu.
Daya a hannun damansa daya a hannun hagunsa. Domin a cika abinda nassi ya fada.
29 Bhope pali bhajenda bhaligaga bhayizyaga, amatwe gao bhayangaga, “Aha! awe bhuhajile uhaibomola ishibhaza hunsiku zitatu,
suke wucewa suna zaginsa suna kada kai suna cewa, “Aha! kai da zaka rushe haikali ka kuma gina shi cikin kwana uku,
30 wiyokole bhumwene iyish pansi afume pashi khovhe hanyo!”
ka ceci kanka mana, ka sauka daga giciye!”
31 Inamuna yila agosi bhachungaji bhalyeula bhayangana, pandwimo nasimbi nayanje, “Ahupaga abhanji, Lelo hagawezya awiyupe yuyo.
Haka ma manyan firistoci da malamai, suka yi masa ba'a suna cewa “Ya ceci wadansu amma bai iya ceci kansa ba”
32 Kilisiti Mtawala wa Israeli, iha panzi ishi fuma pashikhovhehanyo, ilituwezye alole na waamini.” Na bhala abhasulubisye pamoja anao bhalye.
Bari Almasihu Sarkin Yahudawa ya sauka daga giciye. Domin mu gaskata shi, sai wadanda aka giciye shi tare dasu, suma suka yi masa ba'a.
33 Pihafiha isantanda, ikisi ihenza pamwanya insi yundti paka musatisa.
sa'a ta shida zuwa sa'a ta tara, duhu ya rufe ko'ina,
34 Pahafi itisa, uYesu ahakhoma ikelele husauti ingosi, “Eloi, Eloi, lama sabaktani?” ihabhanga namana “Ngulubhi wani, Ngulubhi wani, yenu undeha?”
A sa'a ta tara, Yesu ya tada murya da karfi ya ce Eloi, Eloi lamathsabathani?” Ma'ana Ya Allahna Ya Allahna, me ya sa ka yashe ni?”
35 Bhamo abhahimilyile pahuvha bhayanga, “Enya, ahuku ga Eliya.”
Wasu daga cikin na tsaye, da suka ji shi, sai suka ce, “Duba, yana kiran Iliya.”
36 Umuntu umo anyila, amemia siki mu sponji nabhi she amwanya mwipishi ili la lanzi, ahapela ili mwele. Umuntu umo ahayanga, “Gula tulole khashele Eliya kama awinza humwisye pansi.”
Sai wani ya hanzarta, ya dauki soso ya tsoma a ruwan inabi mai tsami, ya soka agora ya mika masa don yasha. Mutumin yace bari mu gani ko Iliya zai zo ya saukar da shi.
37 Phepo uYesu ahalila nu sauti ingosi afwa.
Sai Yesu yayi kuka da babban murya da karfi sannan ya rasu.
38 Ipazia lishibhanza lyalyaganiha tupande tubhili afume humwanya hadi panzi.
Sai labulen haikalin ya rabu kashi biyu daga sama har kasa.
39 Afisa umo uwahemelele abhelelaga wa Yesu, pahalola huje afile hunamuna ila, ayanjile, “Lyoli unu umuntu ali Mwana wa Ngulubhi.”
Sa'adda da jarumin sojan da ke tsaye yana fuskantar Yesu ya ga yadda ya mutum, Sai ya ce “hakika, wannan mutum Dan Allah ne.”
40 Bhanga pipo abhashibhali wenya shahutali muhati yao umo ahali. Umaliamu Magdalena, uMaliya (unyina wakwe Yakobo udodo wakwe Yose), na Salome.
Akwai kuma mata wadanda ke dubawa daga nesa. Daga cikinsu akwai Maryamu Magadala, da Maryamu( Uwar Yakubu da Yusufu) da Salome.
41 Uwakati pahali Galialaya bhadajile nahutumishile. Abhashi bhamo abhanji bhambatana nao hadi uYelusalemu.
Wadannan matan sune suka bishi sa'adda da yake Galilee suna yi masa hidima. Da wadansu mata da yawa suka zo Urushalima tare da shi.
42 Pawabha lyebhela, pipo lyali wiyandale, isiku kabula isiku Lyatule,
Da maraice an shiga shirye shirye domin kashe gari asabbaci ce.
43 U Yusufu wa Arimathaya ahizile pala. Alijumbe uwi Balaza uwaheshimiwaga umuntu uwatalajila utawala wa Ngulubhi husajili abhala wapi ahabhala wa Pilato, ugulabhe ubili ugwa Yesu.
Sai Yusufu daga garin Arimatiya ya zo, mutumin kirki, mai girma kuma dan majalisar dattawa, mai sauraron mulkin Allah, da gaba gadi ya tafi wurin Bilatus ya bukaci a bashi jikin Yesu.
44 U pilato asyiga huje lyoli tayali uYesu afwile ahakuga ola afisa aha bhuzya huje lyoli uYesu afwile.
Bilatus ya yi mamakin mutuwar Yesu cikin lokaci kadan, sai ya kira jarumin ya tabbattar koYesu ya mutu.
45 Pawaga uwanalyoli wa afisa aluhusu uYusufu agweje ubili.
Bayan ya tabbattar daga wurin jarumin soja cewa Yesu ya mutu, sai ya bada jikin ga Yusufu.
46 U Yusufu ali akalile umwenda. Amwisya afume pashikho bhehanyo. Apinya numwenda nahubhishe muhati mukhungwa ilyandibilye mumwamba. Ipo augulusya ingaga pahali pa mahali pakhugwa.
Yusufu ya sayo likafani. ya saukar da shi daga giciye, ya kawo likafanin nan ya lulube jikin Yesu dashi. Ya kai shi kabarin da aka sassaka da dutse, wadda ya shirya shi domin kansa. Ya kawo dutse ya rufe bakin kabarin da shi.
47 U Maliya Magdalena na Maliya unyina wakwe uYose bhahalola amahali pasyilwa uYesu.
Maryamu Magadaliya da Maryamu Uwar Yusufu sun ga wurin da aka yi jana'izar Yesu.

< Maluko 15 >