< Maluko 14 >

1 Zyali nsiku zibhili afume iPasaka nama Bumunda gasa gaponyeziwe Amila. Achungaji agosi nsimbi wabha hanzaga isha hukhate uYesu huhila nahugoje.
Idin Ketarewa da bukin gurasa mara yisti sauran kwana biyu kenan, sai shugabanin firistoci da malaman attaura suka nemi yadda zasu kama Yesu a asirce domin su kashe shi.
2 Pipo bhayanjile, “Haga wabhuuwishi kulukulu, abhantu bhasihinze elete itaka.”
Suna cewa amma “Ba a lokacin idin ba, domin kada su haddasa hargitsi a tsakanin mutane”.
3 Ulyo uYesu pali Bethania hukhaya wa Simoni umukoma, palije awelekela pameza, ushi umo ahenza wa mwene nisupa malashi ya nardo amiza agigalama ingosi sana, abojola isupa nasulule pamwanya iyitwe lyakwe.
Yesu yana Betanya a gidan Saminu kuturu, yana shirin liyafa kenan sai ga wata mace dauke da kwalbar turare mai tamanin kwarai, ta shafa masa a kansa.
4 Lelo kati yabho bhavitwa. Bhabhulana bhibho wabhibho bhahayanga, “Nayenu isababu uwateje uhuu?
wasu dake tare da Yesu suka husata, suna kwalbarta da cewa
5 Manukato iga gewezyanga eguziwe winali miazitatu twabha panag asikini.” Na hadamila.
“Ai wannan turare ne mai tsada, ina laifin a sayar a raba wa talakawa kudin? ina dalilin wannan almubazaranci?
6 Lelo uYesu ahayanga, “Leshi yuyo mwene. Yenu musubula? Abhombile linza hu lini.
Sai Yesu yace masu “Ku kyaleta, don me kuke tsauta mata,
7 Isiku zyunti amasikini munabho, umuda gwa gundti pamusungwa mugawenza abhombe aminza wabhene, lelo saga munzabhe nane uwakati waundti.
ai Idan kuna da niyyar taimakon talakawa ko matalauta, suna nan tare da ku ko a yaushe amma ni bazan kasance da ku kullum ba.
8 Ambombile shila ishawezya: abhombe agupashile ubhili gwani amafuta kwa ajili yasyile.
Macen nan tayi aiki nagari domin shirya jikina ga jana'iza.
9 Lyoli imbabhula, shila mahali izyo palumbililwa insi yundti, lila ilibhambile ushi unu shaiyangwa akubhuwe wakwe.
hakika, Ina gaya maku, duk inda za'a yi bishara a duniya baza a mance da matan nan da hidimar da ta tayi mini ba.”
10 Pipo uYuda Iskariote, umo uwabhala ilongo na bhabhili, abhalile wagosi uwachungaji ili apate hutwale wa bhene.
Da jin haka sai Yahuza Iskariyoti, daya daga cikin manzannin ya ruga zuwa wurin baban firist domin ya bashe shi a garesu,
11 Uwakati agosi Abhachungaji pabha hu vha isho, bhamojile bhahaidi hupele ihela. Andile awanze inafasi iyapele abhene.
Da mayan firistoci suka ji haka suka yi murna matuka tare da alkawarin kudi ga Yahuza, shi kuwa sai ya fara neman zarafin da zai mika Yesu a gare su.
12 Isiku ilya wande ilibumunda ilyasaliponyeziwe imila, uwakati uwabhafumia inyama ingole ipasaka, wanafunzi wake walimwambia, “Unataka twende wapi tukaandae ili upate kula mlo wa Pasaka?”
A ranar farko ta bukin gurasa marar yisti da kuma hadayar ragon Idin ketarewa, almajiransa suka ce masa “Ina zamu shirya liyafar domin idin ketarewa?
13 Atuma asundwa bhakwe bhabhili nabhabhule, “Aje bhalaji hujini, na ulume uwanza tangane namwi akhente ulusai lyiminzi. Dagaji.
Ya aiki biyu daga cikin almajiransa da cewa “Ku shiga cikin birnin, zaku tarar da wani mutum dauke da tullun ruwa.
14 Inyumba yanza winjile, dagaji nahubhule umwani nyumba iyo, 'Mwalimo ayanga, “Shi ibuba ishajenyu ailye iPasaka umwo pandwimo na asundwa bhakwe?”
Duk gidan da ya shiga ku bishi, sai ku cewa mai gidan, malam yace “ina bukatar masauki domin hidimar idin ketarewa tare da almajiraina?”'
15 Wope yuyo abhalanje igolofa ingosi isimbilwe tayali. Umwo tayalisyaji.”
Zai kuwa nuna maku babban bene gyararre. Sai ku yi mana shiri a can.”
16 Asundwa bhahabhala hujini; bhaga kila handu haisha yangaga, bhatayalisya iPasaka.
Da shigar almajiran cikin birnin, sai kome ya kasance yadda ya fada, su kuwa suka yi shirye shiryen idin ketarewar.
17 Pawahafiha ulyebhela, ahinza na bhala humi na bhabhili.
Da maraice ta yi, sai ya tare da sha biyun.
18 Pabhanga bhaibhelela imeza naje bhalye uYesu ayanga, “Lyoli imbaula, umo kati yenyu abhanenelele.”
Yayin da suke zazzaune a teburin suna cin abincin, sai Yesu ya ce “Hakika ina gaya maku wani da ke ci tare da ni a nan zai bashe ni”.
19 Bhanda asononeshe, bhaha bhala umo umo, “Lelo nine?”
Sai suka damu suka tambaye shi daya bayan daya suna cewa “Hakika bani bane ko?”
20 U Yesu ahajibu ihubhula, “Ali umo ulilongo nabhabhili muhati yinyu, umo ambaye ishi atovhela uluntonji mubhakuli palushimo nane.
Yesu ya amsa masu da cewa “Daya daga cikin sha biyu ne, wanda ke sa hannu tare da ni yanzu cikin tasar”.
21 Pipo Umwana wa Adamu abha bhale nishi amasimbo ishaga yanag pamwanya yakwe. Lelo ole wa mwene umuntu ula uwanza hu nenelele Umwana wa Adamu washinza! umuntu uyo gabhe haga apapwaga.”
Dan Mutum zai tafi ne yadda nassi ya umarta game da shi amma kaiton wanda zai bashe shi! “zai, fiye masa, dama ba a haife shi ba”.
22 Pali bhalya, uYesu ahega ibumunda, alisaya na limesule. Apela nayanje, “Chukueni. Ugu ubile gwani.
Lokacin da suke cin abincin, Yesu ya dauki gurasa ya sa albarka, ya gutsuttsura ta, sai ya basu yana cewa “Wannan jikinana ne”.
23 Ahega ishikombe, akasarifwa, apela, bhamwelela.
Ya kuma dauki koko, yayi godiya, ya basu, su kuwa suka sha daga kokon.
24 Abhabhulile, “Ili idada lyane ililagana, idada ilya liwitiha kwaajili yabhinji.
Ya ce “Wannan jinina ne na alkawari da an zubar ga yawancin mutane”.
25 Lyoli imbabhula, sigaihamwela nantele paka pisiku lila paimwala ipha hutawala ula uwa Ngulubhi.”
Hakika, bazan kara sha daga wannan ruwan inabi ba sai a ranar da zan sha sabo cikin mulkin Allah.”
26 Pabha habha bhamalile atele ulyimbo, bhahashilainje Igamba ili Mizeituni.
Bayan sun raira wakar yabo ga Allah, sai suka tafi wurin dutsen zaitun.
27 U Yesu abhabhula, “Amwe mwinthe munza wibangule huhutari kwaajili ya yane, phepo isimbilwe, 'Aikhoma umchungaji naingole zinza nyabhane.'
Yesu ya ce masu dukkan ku zaku yi tuntube harma ku fadi saboda ni gama rubuce take cewa “Zan buge makiyayin, tumakin kuwa za su watse;
28 Lelo baada yazyushe wani, aibha tangula witazi lyinyu wi Galilaya.”
Amma bayan tashina, zai yi gaba in riga ku zuwa Galili.
29 Petulo ahabhula, “Hata kama bhundti bhaileha, aani sihaileha.”
Bitrus ya ce masa “ko dukkansu sun fadi, faufau banda ni”.
30 U Yesu abhabulile, “Lyoli ihubhula, usiku hubhu ihanda shazili akuje habhili, uhanile mala hatatu.”
Yesu yace masa “Hakika ina gaya maka, cikin wannan dare kafin carar zakara ta biyu zaka yi musun sani na sau uku”.
31 Lelo u Petulo ayanjile, “Ibhadazimisye afwe nawesaga imba hu lyije bhunti bhafumia ihadi ile ile.
Amma Bitrus ya sake cewa “Koda za'a kasheni tare da kai ba zan yi musun sanin ka ba”. Dukkan su kuwa suka yi wannan Alkawari.
32 Bhahinzele kwenye ieneo ilyaitwaga Gethsemane, uYesu ahabhula asundwa bhakwe, “Khalaji ipa uwakati ilabha.”
Suka isa wani wuri da ake kira Getsamani, sai Yesu ya ce wa almajiransa “Ku dakata anan domin zan je inyi addu'a”.
33 Abhega Petulo, Yakobo, na Yohana pandwemo nawo, nahanda asononeshe hata miwe sana.
Sai ya dauki Bitrus, da Yakubu, da Yahaya. Ya fara jin wahala mutuka tare da damuwa kwarai.
34 Ahabhula, “Inafsi yani yani isoneneha sana, hata afwe. Sagalaji phepa nabhemaso.”
Sai ya ce masu “Raina na shan wahala harma kamar in mutu. Ku dakata a nan, ku zauna a fadake”.
35 U Yesu abhala witanzi hashe, ahagwa paka panzi, ahalabha, ghashiwezena, huje isaili linepushe.
Da Yesu yayi gaba kadan, sai ya fadi kasa yayi addu'a yana cewa idan mai yiwuwa ne “A dauke masa wannan sa'a daga gare shi.
36 Ahayanga, “Aba, Baba, Amambo gunte huliwe gawezehana. Unefenzwe ishikombe ishi. Lelo saga hu mapenzi gane, ila amapenzi gaho.”
Ya ce “Ya Abba Uba, kome mai yuwane gare ka, ka dauke mini kokon wahalan nan, duk da haka ba nufina ba sai dai naka”.
37 Abhuya abhaga shabha gonile, abhula aPetro, “Simoni, we ulishugonile? Hagauwezizya abhe maso hata isaa hatalimo?
Da komowarsa ya same su suna barci, sai ya ce wa Bitrus, Siman barci kake? Ashe, ba za ka iya zama a fadake ko da sa'a daya ba?
38 Khalaji maso mulabhaje musahenze. Agwile mujelo. Lyoli roho ili tayali, lelo ubhele dhaifu.”
Ku zauna a fadake, kuyi addu'a kada ku fada cikin jaraba. Lalle ruhu na da niyya amma jiki raunana ne.
39 Ahashila nantele alabhe, atumila zinongwa zyazila.
Sai ya sake komawa, yayi addu'a, yana maimaita kalmominsa na farko.
40 Ahenza nantele ahega shagonile, pipo amaso goo galimamwamu nahamenye henu ahabhule.
Har wa yau kuma ya sake dawowa, ya same su suna barci don barci ya cika masu idanu kwarai, sun kuwa kasa ce masa kome.
41 Ahenza mala hatatu shabhabhula, “Muli sha mugonile na tuyaji? Muyile! Saa ifishile. Enya! Mwana wa Adamu bhanza hutake wilenga makhono agabhibhivhi.
Ya sake komowa karo na uku yace masu “har yanzu barci kuke yi kuna hutawa? Ya isa haka! Lokaci yayi, an bada Dan Mutum ga masu zunubi”.
42 Bhuhaji, sali. Enya, ola uwantake wilenga alipipi.”
Ku tashi mutafi kun ga, ga mai bashe ni nan ya kusato.”
43 Enya alishanga uYuda uwalipadwimo na abhilongo na bhabhile, afiha, nimbuga ingosi afume wagosi bhachungaji, asimbi agosi napanga na madugu.
Nan da nan, kafin ya rufe baki sai ga Yahuza, daya daga cikin sha biyun da taron jama'a rike da takkuba da kulake. Manyan firistoci da malaman attaura da shugabanni suka turo su.
44 Umuda gwugwo uhutake wilenga wakwe ali apile ishimanyilo, ayagaula uhbinza hununile yuyo khataji nahutwale nabhe chini alidwaje.”
Mai bashe shi din nan ya riga ya kulla da su cewa “Wanda zan yi wa sumba shine mutumin, ku kama shi ku tafi da shi a tsare.
45 Lelo uYuda pahafiha, moja kwa moja ahabhala wa Yesu nayanje, “Mwalimo!” Anunila.
Da isowarsa kuwa, sai ya zo wurin Yesu ya ce “Ya malam!”. Sai ya sumbace shi.
46 Pipo uwaponye panzi yagulye nahukhatwe.
Su kuwa suka kama shi, suka tafi da shi.
47 Lelo umo muhati yao amenlela paphephe nao achomola ipanga lyakwe akhoma utumishi uwa chunga ugosi nahudumule ikutu.
Amma daya daga cikin na tsaye ya zaro takobinsa ya kai wa bawan babban firist sara, ya yanke masa kunne.
48 U Yesu abhabhulile, “Mwenzele ahate namapanga nadugu nishi uwafula?
Sai Yesu ya ce “kun fito kamar masu kama yan fashi da takkuba da kulake, domin ku kama ni?
49 Uwakati shilasiku nabha namwe shimbamanyizya, mushibhanza. Sagamwahataga. Lelo ili libhobishe ili amasimbo gatimile.
Lokacin da nake koyarwa a Haikali, kowace rana da ku, baku kama ni ba. Amma anyi haka ne domin a cika abinda Nassi ya fada.”
50 Bhala bhunti bhali nu Yesu bhaleha nahunyile.
Daga nan duk wadanda suke tare da Yesu suka yashe shi, suka tsere.
51 Usaha umo ahakunya, uwali akwite ishuka lyene awikwishile hu zyugule; bhakhata lelo
Wani saurayi, daga shi sai mayafi ya bi shi, suka kai masa cafka.
52 apulumuha alileha ishuka pala ahanyila bhululu.
Shi kuwa ya bar masu mayafin ya gudu tsirara.
53 Bhahalongola uYesu wachungaji ugosi pala paungene padwemo nao nabha chungaji agosi bhunti nashi gosi nasimbi.
Daga nan suka tafi da Yesu wurin babban firist. a can suka tara dattawa duk da manyan firistoci da shugabanni da marubuta, suka taru a wurinsa.
54 U Petulo wope ahadaga uYesu shahutali, awelekele wizyala wachungaji ugosi. Akhala pandwemo nabhagula bhali bheline numwoto bhahotaga ili apate ilyoto.
Bitrus kuwa ya bi shi daga nesa har cikin gidan babban firist. Ya zauna tare da dogaran Haikalin, yana jin dumin wuta.
55 Umuda ugwo achungaji agosi bhunti ni balaza lyundti bhanzaga uketi zaidi ya mwene uYesu ili bhapate hugoje. Lelo habhamwaga.
Sai, manyan firistoci da duk 'yan majalisa Yahudawa suka nemi shaidar da za a tabbatar a kan Yesu, don su samu su kashe shi. Amma basu samu ba.
56 Huje abhantu ambinji bha haleta ilenga ashile umwene, lelo uketi wabho hawalinganaga.
Da yawa kuma suka yi masa shaidar Zur (Karya), amma bakin su bai zama daya ba.
57 Bhamo bhahemelye lyanelete uketi uwilenga ashe wa mwene; bhayanga,
Sai wadansu kuma suka taso suka yi masa shaidar zur (karya) suka ce.
58 “Tumamwuvha ayanag, 'Iha inanganya ishibhanza ishi ilyaliganiziwe humakhono, nahuku zitatu ihaizenga ilyta mwao ilyasa linganiziwe humakhono.”'
“Mun ji ya ce, wai zai rushe haikalin nan da mutane suka gina, ya sake gina wani cikin kwana uku, ba kuwa ginin mutum ba”.
59 Lelo hata uketi wao hali nganaga.
Duk da haka, sai shaidar tasu bata zo daya ba.
60 Uchungaji ugosi amelila pahati yao abhuzwa uYesu, “We, hagaulinijibu? Aa hantu ibha bhayanga yenu kwaji yaliwe?”
Sai babban firist ya mike a tsakanin su, ya tambayi Yesu yace “Ba ka da wata amsa game da shaidar da mutanen nan suke yi a kanka?
61 Lelo ahapuma mee hagajibula nalimo. Pipo uchungaji ugosi ahabhuzya nantele awe wi Kilisti, umwana Uwasaiwa?”
Amma yayi shiru abinsa, bai ce kome ba. Sai babban firist din ya sake tambayarsa “To, ashe kai ne Allmasihu Dan Madaukaki?
62 U Yesu ayanje, “Huje ani nini. Uhailola Umwana wa Damu akhele hukhono ulilo ugwikhone awinza na mabhingo aga humwanya.”
Yesu ya ce “Nine. Za ku kuwa ga Dan Mutum zaune dama ga mai iko, yana kuma zuwa cikin gajimare”.
63 Uchungaji ugosi azembula amenda gakwe nayanje, “Lelo tuli shatu wanza aketi?
Sai babban firist ya kyakketa tufafinsa yace “Wacce shaida kuma zamu nema?
64 Muhuvha amatusi. Uwamuzi winyu vhulihu?” Na bhunti vhalongaga nishi iyabhajile ufwe.
Kun dai ji sabon da yayi! Me kuka gani? Duk suka yanke masa hukunci akan ya cancanci kisa.
65 Bhamo bhahanda huswile amate nahu kwishile amaso nahukhome nahu bhule, “Loto!” Maafisa bhamwega na hukhome.
Wadansu ma suka fara tottofa masa yau, suka daure masa idanu, suka bubbuge shi suna cewa “Yi annabci” Dogaran kuma suka yi ta marinsa.
66 U Petulo pahali bado panzi pizyala, utumishi umo uwalindu uwa chungaji ugosi ahizile wamwene.
Bitrus kuwa na kasa a filin gida, sai wata baranyar babban firist ta zo.
67 Ahalola uPetulo pahiminlele awota umwoto, ahamwenya nahubhelele. Ipo ahayanga na wewe uhali nawa Mnazareti, uYesu”.
Da ta ga Bitrus na jin dumi, ta yi masa kallon gaske ta ce “Kaima ai tare kake da banazaren nan Yesu”.
68 Lelo akhana, ayanga, “Saga imenye wala siwelewa ahusu hala uhuyanga!” Ipo ahepa abhala huzi wizyala ihada ihakuga.
Amma ya musa ya ce “Ni ban ma san abinda kike fada ba balle in fahimta”. Sai ya fito zaure. Sai zakara yayi cara.
69 Lelo utumishi uwishishi pala, ahalola ahandile hubhule na dtele bhala abha bhalivhimile pala, “Umuntu unu alipamoja anao!”
Sai baranyar ta ganshi, ta sake ce wa wadanda ke tsaitsaye a wurin, “Wannan ma daya daga cikinsu ne”.
70 Lelo akhana natele ndtele pamandi hashe bhala abha hali himilile pala bhali bhahubhula uPetulo, lyali awe ulipamoja anao, “Maana na wewe uli mu Galilaya”
Amma ya sake musawa, jim kadan sai na tsaitsayen suka ce wa Bitrus “Lalle kai ma dayansu ne don ba Galile ne kai”.
71 Lelo ahandile awibhishe pansi ishigune nawande alape, “Saga imenye umuntu unu uwanuhuyanga.”
Sai ya fara la'anta kansa yana ta rantsuwa yana ce wa “Ban ma san mutumin nan da kuke fada ba”.
72 Ipo ihanda ihakuga ulwabhilye. Ipo Petulo ahizuha izya yangaga gala uYesu agali ahubhula: “Shasili ihanda shisili akuje malahabhili, uzahane mala hatatu.” Ahagwa paka pansi nalile.
Nan da nan sai zakara ya yi cara ta biyu, Bitrus kuwa ya tuna da maganar Yesu a gare shi cewa “Kafin zakara ya yi cara ta biyu, za ka yi musun sani na sau uku”. Da ya tuno haka, sai ya fashe da kuka.

< Maluko 14 >