< Maluko 11 >

1 Ulyo ulya bha hizaga hu Yelusalemu, pabha hyela ga Besthfage na Bethania, wi Gamba ilya Mizeituni, uYesu abhatuma bhabhili muhati umwo mwa sundwa bhakwe
Da suka kusa Urushalima, kusa da Betafaji, da Betanya, wajen dutsen zaitun, sai Yesu ya aiki almajiransa biyu
2 abhabhula, “Bhalaji hushijiji isha shi bhelana natyi. Pamu winjila umwo munzayaje idogovhi iya siinjilwe. Muyaule muilete hulini.
ya ce masu, “ku shiga kauyen can kusa da mu. Da zarar kun shiga za ku ga aholaki a daure, wanda ba a taba hawa ba. Ku kwance shi, ku kawo mani.
3 Nakhashele yayutyi uwabhula, 'Huje yenu mu bhomba ishi?', mubhajile ayanje ishi, 'U Bwana amwanza khashele abhuzwa ipa.'”
In wani ya ce maku, “Don me kuke haka? ku ce, 'Ubangiji ne yake bukatarsa, zai kuma komo da shi nan da nan.”'
4 Bhabhalile nayaje idovhi ipinyile huzi hulyango uta ugwaguliwaza, bhayabhulila.
Sai suka tafi, suka tadda aholakin a daure a kofar gida a bakin hanya, suka kwance shi.
5 Bhamo abhantu bhalivhimile pala bhaha bhabhula, “Mubhomba yenu, ayaulile idogovhi ini?”
sai wadanda suke tsaye a gun suka ce masu, “Don me kuke kwance aholakin nan?
6 Bhabha bhulile nishi uYesu ishabhulele, na abhanya bhaleha bhashila.
Suka fada masu abinda Yesu yace, sai suka kyale su suka tafi.
7 Asundwa bhabhili bhahaleta idogovhi wa Yesu bhahalanga amenda gao pamwa yakwe ili uYesu awezyaje awinjile.
Almajiran nan biyu suka kawo wa Yesu aholakin, suka shimfida mayafansu a kai, sai ya hau.
8 Abhantu ibhinji bhahalaga amenda mwibalabala, nabhamo bhalanga amasamba agabhatemile afume humagunda.
Sai mutane da yawa suka shimfida mayafansu a hanya, wadansu kuma suka baza ganyen da suka yanko daga filayen.
9 Bhala abhabha bhatile witanzi lwakwe na bhala abhadajile bhakhoma kelele, “Hosana! Asayiwe nuyahweza witawa ilwa Bwana.
Wadanda suke gaba da shi da wadanda ke bin bayansa suka yi sowa suna cewa, “Hosanna! Albarka ta tabbata ga mai zuwa cikin sunan Ubangiji.
10 Usaiwe hutawala bhuwinza wayise witu Daudi! Hosana bhunu uli humwanya”
Albarka ta tabbata ga mulkin nan mai zuwa na Ubanmu Dawuda! Dukaka a cikin sama!”
11 Epo uYesu ahinjila hu Yelusalemu abhala hukanisa ahenya shila hantu. Ishi uwakati wali bhubhalile ahabhala hu Bethania bhala ilongo na bhabhili.
San nan Yesu ya shiga Urushalima, ya shiga Haikalin. Sai ya dudduba komai, da magariba ta yi, ya fita ya tafi Betanya tare da goma sha biyu nan.
12 Isiku ilyalya fwata pali bha bhuya afume hu Bethania, ali ni nzala.
Kashe gari, suka tashi daga Betanya, sai ya ji yunwa.
13 Alola ikwi ilya mtini amantyundu shahutali, abhala awenye huje agawezwa ahaje hahundti mwanya yakwe. Uwakati ula bhalaga wilyo, haga ahaga hahuthi ila amatundu, pipo hawali wakati mitini.
Da ya hango itacen baure mai ganye daga nesa sai ya je ya ga ko za sami 'ya'ya. Da ya iso wurinsa bai ga komai ba sai ganye, don ba lokacin 'ya'yan baure ba ne.
14 Alibhula, “Numo yayuthi uwa ilwa udundu afume huliwe nathele”. Asundwa bhahuvha. (aiōn g165)
Sai ya ce wa bauren, “Kada kowa ya kara cin ''ya'yanka har abada!” Almajiransa kuwa sun ji maganar. (aiōn g165)
15 Bhahinza hu Yelusalemu, wope ahinjila mushibhanza anda afumwe huzi abha kazwa nabhagula muhati iyikanisa. Agaluzanya imeza tana nwa nihela namatengo gabhala abhali bhakazwa injibha.
Suka iso Urushalima, da shigar su, ya kori masu saye da sayarwa, ya watsar da taburan 'yan canjin kudi, da kujerun masu sayar da tantabaru.
16 Haga aluhusu ya yunthi anyemule hahuthi mukanisa ahali hakaziwa.
Ya hana kowa ya dauki wani abu da za a i ya sayarwa a cikin haikalin.
17 Abhamanyizywa nayanje, “Lelo haga isimbilwe, 'nyumba yane ihaitwa ya labhe wabha panzi bhudti'? Lelo muvhishile ligwenyo lya bhafyula”.
Sai ya koyar da su cewa, “Ashe ba rubuce yake ba, “Za a kira gidana gidan addu'a na dukan al'ummai? Amma ku kun mayar da shi kogon yan fashi”.
18 Achungaji agosi hasimbi vhahuvha ishali ayanjile ilwa hugoje. Hata isho bhamwogopa pipo imbuga ihaswijiziwe namanyizye wakwe.
Da mayan Faristoci da marubutan attaura suka ji maganar da ya yi, sai suka nami hanyar da za su kashe shi. Amma suka ji tsoronsa domin dukkan taron na mamakin koyarwarsa.
19 Shila wakati nishalyevhela pihafihaga, bhashilaga hujini.
Kowace yamma kuma, sukan fita gari.
20 Pali bhajenda nashaphi, bhalilola ikwi ili mutini lyumile paka pamakholo gakwe.
Da safe suna wucewa, sai suka ga bauren nan ya bushe.
21 U Petulo ahinzuha nayanje, “Mwalimu! Enya, ikwiimitini ilyuhalilanile lyumile”.
Bitrus kuwa ya tuna ya ce “Malam, dubi! Baurenan da ka la'anta ya bushe.”
22 U Yesu ajibule, “Mubhanje ni imani lelo mwa Ngulubhi.
Yesu ya amsa masu ya ce, “ku gaskata da Allah.”
23 Mwini imbabhula mubhanje ni imani ushili bhula igambaili, 'Epa, liwitaje lyilyo munsumbi khashele huli mashaka mmwoyo gwakwe lelo awamini ishayanjile shaibhoneha, isho shawanza Ungulubhi shawanza.
Hakika, ina gaya maku, duk wanda ya ce wa dutsen nan tashi ka fada cikin tekun', bai kuwa yi shakka a zuciyarsa ba, amma ya gaskata haka kuwa zai faru, haka kuwa Allah zai yi.
24 Lelo imbabhula: shila hatyu isha mushilavha nishamubhuzwa kwaajili yumwene, mwaminilaje huje poshala vhape vhwibhe vinyu.
Saboda haka ina dai gaya maku, komai kuka yi addu'a kuka roka, ku gaskata cewa samamme ne, zai kuma zama naku.
25 Pala pamuwimilila na labhe, muwaziwa abhahumile hahundi amunaho ashizanye wabhene ashele hahuntyi ili uyise winyu uwali humwanya ambhahoshele amwe pia izwa mutulile.
Duk sa'add da kuke addu'a ku gafarta wa wadanda suka yi maku laifi, domin Ubanku shima zai gafarta maku naku laifi.”
(Amma in baku gafartawa mutane laifofinsu ba, Ubanku ma da ke sama ba zai gafarta maku ba.)
27 Bhahafiha hu Yelusalemu nandele. Hata pali ajenda mushibhaza, bhaha bhalila agosi bhachungaji na asimbi na ashigosi.
Da suka sake dawowa Urushalima. Yasu na tafiya cikin haikali, sai manyan firistoci, da marubuta, da dattawa suka zo wurinsa,
28 Bhahabhula, “Mamulaka bhuli ubhomba amambo iga?” Wope yunanu uwa pelile ama mulaka huje ugabhombaje?”
suka ce masa, “Da wanne iko kake yin wadanan abubuwa? Ko kuwa wa ya ba ka ikon yinsu? “
29 U Yesu abhabhula, “Imbabhuzwa limo. Namwe mujibu khimba bhule huje nihumamulaka ashi ingabhomba iga.
Sai Yesu ya ce masu, “Zan yi maku wata tambaya. ku ba ni amsa, ni kuwa zan gaya maku ko da wanne iko ne nake yin wadannan abubuwan.
30 Ulwozyo ulwa Yohana lwa hafuma humwanya au wabhanadamu? Ntabulili.”
Baftismar da Yahaya yayi, daga sama take ko kuwa daga mutum take? ku bani amsa”.
31 Bhayangana bhene wa bhene bhahayanga, “Khashele khatuje, 'Wafumile humwanya', abhayanje, 'Mbona basi haga mwamwamini?'
Sai suka yi mahuwara da juna, suka ce, “in kuwa muka ce, 'daga sama take,' za ya ce, “To, don me ba ku gaskata shi ba?
32 Lelo khatuje wabhaha fuma wa bhanadamu,'....” Ibhahogopa abhantu, mana abhantu bhalolile uYohana huje kuwa kamili.
In kuwa muka ce, “amma in muka ce ta mutum ce zasu jejjefemu domi suna jin tsoron jama'a, don duk kowa ya tabbata, cewa Yahaya annabi ne.
33 Bhahajibu uYesu bhayanga, “Hagatumenye. U Yesu abhula, “Wala ane simba bhula amwe humamulaka ashi ibhomba iga.
Sai suka amsa wa Yesu suka ce, “Ba mu sani ba” Yesu ya ce masu, “Haka ni kuma ba zan fada muku ko da wanne iko nake yin abubuwan nan ba.”

< Maluko 11 >