< Luka 12 >

1 Wakati owo amabungano nabhatangene elfu elfu hata bhakhanyanaga, ahandile abhabhole asambe leziwa bhakwe nantele, “Hwilindi ne chachu eya Mafarisayo ambayo unafiki.”
Da jimawa kadan, bayan da mutane da yawa suka taru kwarai har suna tattaka junansu. Sai ya fara yin magana da almajiransa. “Ku yi lura da yisti na Farisawa, wanda shine manufunci.
2 Lelo nalimo izu lyalifisishe lyasalyaibhonaha wala lyalifisilye lyaselyayi julihana. Eshi gagonti gamuyanjile hunkisi gabhahwovwehwe pawelele.
Amma ba abin da ke rufe wanda ba za a tone ba, ba kuma abin da ke boye wanda ba za a sani ba.
3 Na gamuyanjile mmakutu mwa bhantu katika mpanda ezya mhati gayitu mbele wa pamwanya eye golu.
Saboda haka ba abin da za ku fadi a asirce wanda ba za a ji shi a cikin sarari ba. Abin da ku ka fadi da rada cikin lungu, za a yi shelarsa a ko'ina.
4 Nane ambabhola amwa rafiki bhane, mgaje bhaogapa ebho bhabhagoga oele afwanaje baada eyeso sebhanowezo abhombe zaidi.
Ina gaya maku abokaina, kada ku ji tsoron wanda da za su kashe jiki. Bayan haka kuma ba abin da za su iya yi.
5 Lelo embabhasunda owahumwogope. Mwogopaji ola ambaye nkashele wagoga omntu anakwezo huponye hujehanamu. Antele embabhola mwogapaji oyo. (Geenna g1067)
Bari in gargade ku a kan wanda za ku ji tsoronsa. Ku ji tsoron shi wanda bayan ya kashe zai iya jefa ku cikin jahannama. I, ina ce maku ku ji tsoronsa. (Geenna g1067)
6 Nkashe mshomolo gasanu segakatiwa husenti zibhele? Wala sebhahwewehwa hata om hwitagalila elya Ngolobhe.
Ba a kan sayar da 'yan tsuntsaye biyar a kan anini biyu ba? Duk da haka, Allah ba zai manta da ko daya daga cikinsu ba.
7 Lelo hata lisisi eya mwi atwa genyu zibhaziwe zyonti, mganje ahwa gape esho. Nafu amwe ashile amashomolo gaminji.
Har ma gashin da ke kan ku ya san yawan su. Kada ku ji tsoro, ku kun fi tsuntsaye daraja a wurinsa.
8 Nane embabhola, nkashele yayineteha hwitagalile elya bhantu, omwana owa Adamu wapa ayihumweteha hwitagalila elya malaika owa Ngolobhe.
Ina gaya maku, dukan wanda za ya shaida ni a gaban mutane, Dan Mutum kuma za ya shaida shi a gaban mala'kun Allah.
9 Wape wahana hwitagalila elya bhantu, oyo ayikhanwa hwitagalila elya malaika owa Ngolobhe.
Kuma dukan wanda ya ki ni a gaban mutane, za a ki shi a gaban mala'ikun Allah.
10 Na shila mntu yayiyanga enongwa juu ya omwana wa Adamu, ayisajilwa, nkashele yayihuliga opepo uzelu sagayisajilwa.
Dukan wanda ya yi magana gaba da Dan Mutum, za a gafarta masa. Amma shi wanda ya yi sabon Ruhu Mai Tsarki, ba za a gafarta masa ba.
11 Nabhayibhatwala amwe hwitagalila elye mabhanza, na hwaliwali na hwaongozi, msazugumile asebhe enongwa zyenyu shamwayigalula au ayanje,
Idan suka kawo ku gaban majami'a, ko gaban masu shari'a, ko gaban masu iko, kada ku damu da abin da za ku fada domin ku kare kanku. Ko kuwa abin da za ku ce.
12 afwanaje opepo ozeru ayibhasambelezya, esaa zyezyo zyazihwaziwa aziyanje.”
Gama Ruhu Mai Tsarki zai koya maku abin da za ku fadi a wannan lokaci.”
13 Omntu omo katika mabungano wabhola, “Sambelezi bhole oholo wane angabhile vulithi wetu.”
Sai wani a cikin taron ya ce masa, “Malam, ka yi wa dan'uwana magana ya raba gado da ni
14 Wabhola, womntu awe, wenu yambeshele ane aje endi watazanye au wagabhanya juu yenyu?
Yesu ya ce masa, “Kai, wanene ya sa ni in zama alkali, ko matsakanci a kanku?”
15 Wabhabhola enyaji, hwilindaji no wimi afwanaje owomi wamntu sauhuvintu evinji evya mntu vyu unavyo.”
Sai kuma ya ce masu, “Ku yi lura kada ku zama masu hadama, gama ba abin da mutum ya mallaka ne ya fi mahimmanci a cikin rayuwar sa ba.”
16 Wabhabhola eshilale wayanga ogonda ogwa mntu omo otajili lyali lipepe tee,
Sa'annan Yesu ya fada masu wani misali, ya ce, “Gonar wani mutum ta bada amfani sosai,
17 wanda asebhe humwoyo gwakwe, wayanga, embombo wele, afwanaje sendi nupabheshe eshanga eshe viyabho vyane?
ya yi tunani, ya ce, 'Me zan yi, domin ba ni da wurin da zan iya ajjiye amfanin gonata?'
18 Wayanga embabhombe eshi, embabozolanye evyanga vyane, ezenje eshamwabho eshi gosi tee, nomwo embabheshe evyelewa vyane vyonti nevintu vyane.
Sai ya ce, na san abin da zan yi. Zan rushe rumbuna na in gina wadansu manya-manya, a nan zan ajjiye hatsi na da dukan abubuwa.
19 Nantele, nayihwibhozya, awe womwoyo gwane olinevintu evinza vinji vyo hwibheye mbuto humaha gaminji. Toyo eshi, alye, omwele, osongwe.”
Sai in ce da raina, “Ya raina, kana da abu da yawa da aka ajjiye dominka, sai ka huta, ka ci, ka sha, ka yi murna.”
20 Lelo Ongolobhe wabhozya, olilema awe, osiku ou owasanyono bhahwanza owomi waho, nevintu vyohwibhesheye vibhabhe vyananu?
Amma sai Allah ya ce da shi, 'Wawan mutum, a cikin daren nan ana son ranka daga wurinka. Kayan da ka tara ka shirya wa kanka, na wa za su zama?'
21 Shesho shali omntu yahwibheye omwoyo gwakwe mbuto, asahwitajilisye hwa Ngolobhe.
Haka wanda ya tara wa kansa dukiya yake, idan ba shi da dukiya a wurin Allah.”
22 Wabhabhola asambelezwa bhakwe, afwatana nesho embabhozya mgaje ahwihangayishile amayisha genyu mbhalya yenu wala amabele genyu mbhakwate yenu.
Yesu, ya ce da almajiransa, “Saboda haka ina cewa da ku, kada ku damu da rayuwarku, wato, abin da za ku ci, ko abin da za ku sa a jikinku.
23 Afwanaje amayisha gazaidieyeshu lya nobele zaidi yemenda.
Gama rai ya fi abinci, jiki kuma ya fi tufafi.
24 Bhasebhaji enkogolo eyaje sebhato tuwala sebhayabhila, seline shanga wa eshitala, no Ngolobhe abhalisya, mrinafu amwe shila enyonyi!
Ku dubi hankaki wadanda ba sa yin shuka, ba sa yin girbi. Ba su da rumbuna ko dakunan ajjiya, amma Allah ya na ciyar da su. Ku fa kun fi tsuntsaye daraja!
25 Yonanu hwilimwe yabhajiye ahwi ngayisye nawezye ahwiyonjezye otali wakwe hata okhono gumo?
Wanene a cikinku ta wurin sha'awarsa za ya iya karawa kansa kwanaki?
26 Eshi nkashele semwezizye hata lizu lyalili lidodo, yenu mhwiyazya kwajili yegamwabho?
Idan ba ku iya yi wa kanku dan karamin abu ba, me ya sa za ku damu da sauran abubuwa?
27 Gasebhelaji amawowa ejinsi shamela segahuhambo embombo wala segabhilinga, neane embubhola yaje hata Osulemani katika efahali yakwe yonti saga kwatiziwe shinza kama neshe eyego,
Ku dubi furanni a daji - yadda suke yin girma. Ba su kan yi aiki ba, ba su kan yi kadi ba. Ina gaya maku, ko Sulaimanu, a cikin darajarsa, bai sa tufafin da suka fi nasu kyau ba.
28 Eshi nkebhe Ongolobhe akwatizya eshi amasole agamwipali, gagali sanyo no na sandabho gatagwa papepe. Je sagayibhabhombela amwe? Enyi amwe mwemli imani endodo!
Idan Allah ya sa wa ciyawa tufafi masu kyau haka, wadda yau tana nan, gobe kuma a sa ta a wuta, ta yaya zai kasa sa maku tufafi, ku masu kankantar bangaskiya!
29 Amwe msahwanza shamwayilya wala shamwaimwele wala mgaje abhombe nowoga.
Kada ku damu da abin da za ku ci, ko abin da za ku sha, kuma kada ku yi alhini.
30 Afwanaje egogonti ebhamnsi omu. Lelo o yise wenyu amenye aje mganza ego.
Gama dukan al'umman duniya suna neman wadannan abubuwa, kuma Ubanku ya san kuna bukatar wada nan abubuwan.
31 Eshi anzaji omwene owa NGOLOBHE, nego mwayonjezewa,
Amma ku bidi mulkinsa, wadannan abubuwa kuma za a kara maku su.
32 Mganje hwogope, amwe mwikundi idodo, afanaje oYise wenyu alolile shinza abhapele ula oumwene.
Kada ku ji tsoro, ku 'yan kanana, domin da murna Ubanku zai ba ku mulkin.
33 Kazi vyamlinavyo mfumye sadaka, hwibheshalaji amafuko yasagalala—embuto yasepogoha, humwanya pasaga afiha omwibha wala no ndo sana nkaya.
Ku sayar da abin da ku ke da shi ku ba matalauta. Kuyi wa kanku jakukkuna wadanda ba za su lalace ba, ku yi ajjiya cikin sama inda abin ba ya karewa, inda barayi ba za su iya zuwa ba, kwari kuma ba za su iya lalatawa ba.
34 Afanaje embuto yenyu, pehweli pagayibha gahweli na moyo genyu.
Domin inda dukiyarka take, can zuciyarka za ta kasance kuma.
35 Amasana genyu gabhe gapinyilya nehozyo, zyenyu zibhe zihwaha,
Ku rage tsawon tufafinku, ku yi dammara, ya zama fitilarku tana ci koyaushe,
36 Namwe bhanji neshe abhantu bhabhahugolezya OGOSI wabho naiwela afume huweji, ili na hwenza na khome ehodi bhamwigulile.
ku kuma zama kamar wadanda suke jiran mai gidansu ya dawo daga gidan buki, domin duk sa'adda ya zo ya kwankwasa kofa, nan da nan za su bude masa.
37 Nafu asontezewa bhala, ambao OGOSI wabho nayenza ayibhaga bhagonezezye. Eteshi embabhola abhahwipinye nabhakaribizye pa shalye, ayenza nabhavwe.
Masu albarka ne wadannan bayi, wadanda ubangijinsu za ya tarar suna jiran dawowar sa. Gaskiya ni ke gaya ma ku, zai yi dammara yasa su zazzauna ya ba su abinci shi da kansa.
38 Nankayenze olyondizanyo olwa bhele, au nkayenza olwandiznyo olwatatu nabhaje eshi, nafu ontezewa ebho.
Ko da ubangijinsu ya zo da dare, ko da tsakar dare, ya tarar da su a shirye suna jiransa. Masu albarka ne wadannan bayi.
39 Lelo mmanye, izu eli, aje omwane sho nyumba agamenye esaa ya bhahwenze omwibha, handa agone zyezye, wala handa sagaleshele enyumba yakwe ebozolwe.
Kuma ku san wannan, da mai gida ya san lokacin da barawo zai zo, ba zai bari a fasa masa gida a shiga ba.
40 Namwe hwibhehaji tayari afwanaje esaa yasagammenye shesho sha hwenza omwana wa Adamu.
Sai ku zauna da shiri fa domin ba ku san lokacin da Dan Mutum zai dawo ba.”
41 OPetro wabhola, “GOSI, eshilale esho otibholele tele wene, au abhantu bhonti antele?
Sai Bitrus ya ce masa, “Ubangiji, mu ka ke fadawa wannan misali, ko ga kowa da kowa ne?”
42 OGOSI wayanga, “Wenu eshi yali mtunzaji mwinza yali nebusara ambaye ogosi wakuwe abhahubheshe bhombambombo wakwe wonti, abhapele abhantu eposho huwakati wakwe?
Sai Ubangiji ya ce, “Wanne shugaba ne, mai aminci, mai hikima kuma wanda ubangijinsa za ya damka bayinsa a hannunsa, domin ya kula da su, ya ba su abincinsu a kan lokaci?
43 Nafu osontezi ola, ambaye gosi wakwe nahwenza awahumwaje abhomba esho.
Mai albarka ne wannan bawa, wanda ubangijinsa za ya tarar da shi yana yin abin da aka sa shi ya yi.
44 Lyoli embabhola abhahubheshe juu yevintu vyakwe vyonti.
Hakika, ina gaya maku, zai danka dukan malakarsa a gareshi.
45 Lelo osontelezewa ola nkayanje humwoyo gwakwe, “OGOSI wane wakhala ahwenze wanda; abhakhome aholo bhakwe, alume na bhashe, alya na mwele na kholwe,
Amma idan wannan bawa, ya ce a cikin zuciyarsa, 'Ubangiji na yayi jinkirin dawowa,' sai ya fara dukan bayin, maza da mata abokan bautarsa, ya ci ya sha, ya bugu,
46 Ogosi wakwe otumwa oyo ayenza isiku lyasategemeye nesaa yasayimenye, abhahudumranye evipande vibhele nahubheshe ifungu lyakwe pandwemo na bhasaga bhalino lyeteho'
ubangijin bawan nan zai dawo a lokacin da bawan bai sa tsammani ba, kuma a cikin lokacin da bai sani ba, ya daddatsa shi gunduwa-gunduwa, ya kuma hada shi da marasa aminci.
47 No tumwa, ola yagamenye omapenzi ga gosi wakwe, sahwibhe tayari wala agabhombe amapenzi gakwe, ayikhomwa tee.
Bawan nan, ya san halin ubagijinsa, amma bai shirya yayi abin da ubangijinsa yake so ba. Zai sha duka da bulala da yawa.
48 No ola yasagamenye wape abhombile gagahwanziwa akhomwe, akhomwa hashe. Na shila yapewewe evinji, hwamwahale oyo bhanza wanze vivinji, wape wabhesheye amana evintu evinji hwamwahale oyo wabhanza ahwanze zaidi.
Amma shi wanda bai sani ba, kuma yayi abin da ba daidai ba, ba zai sha duka da bulala da yawa ba. Dukan wanda aka ba abu da yawa, za a kuma nemi abu da yawa daga wurinsa. Kuma ga wanda aka ba abu da yawa amana, za a nemi abu mafi yawa daga gareshi.
49 Enenzere aponye omwoto pansi, na nkashile gwandue ahwanshe lyenu lyehwanza zaidi,
Na zo domin in sa wuta a duniya, na so da ta riga ta kama.
50 Lelo endi no wonzwe wauhwanziwa ahwoziwe, nene endi namalabha neshe eyenu ili gatimizwe!
Amma ni, ina da baftisma wadda za a yi mani baftisma da ita, kuma na kagara, da an riga an yi ta!
51 Eshi! mwadhani eyaje enenzele alete eamani? Pansi, embabhola, la seshashesho eshi Mafarakano.
Kuna zaton na zo duniya domin in kawo salama? Na ce maku a'a, amma tsattsaguwa.
52 Afwanaje afume eshi enyumba emo bhayibha abhantu bhasanu bhavisenye, bhantu hwabhabhele, bhabhele hwa bhantu.
Daga yanzu za a sami mutane biyar a cikin gida daya, kuma za su rarrabu, mutane uku suna gaba da biyu, biyun kuma suna gaba da ukun.
53 Bhayivisanya, oYise no mwana no mwana no Yise wakwe, onyino no lendu wakwe, khoyi wakwe, okhamwana no khamwana wa mntu.
Da da mahaifi za su yi gaba da juna, dan zai yi gaba da mahaifinsa. Mahaifiya za ta yi gaba da diyarta, diya kuma gaba da mahafiyarta; uwar miji za ta yi gaba da matar danta, matar da kuma gaba da uwar mijinta.”
54 Wabhabhola amabungano nantele, “Shila namlola ibhengo nkalifumile oupanda wa magharibi tiyanga, evula ehwenza, ibha shesho,
Yesu, ya kuma gaya wa taron, “Da kun ga hadari ya taso daga yamma, nan da nan sai ku ce za a yi ruwa, haka kuwa ya kan zama.
55 Na shila nevugula hukuskazini, liyanga, hubhabhe nilyoto, na shashi hweli.
Idan iska tana busowa daga kudu sai ku ce za a yi zafi mai tsanani, haka kuwa ya kan faru.
56 Amwe mwanafiki, mmenye atambule amaso agensine mwanya, shiliwele eshi abhe semumenye atambule amajira ega?
Munafukai, kun iya fasarta yanayin kasa da sama, amma baku iya fasarta abin da yake faruwa yanzu ba?
57 Na mbona amwe mwemwe hunafsi zyenu semu hwamla gagali gelyoli?
Me ya sa ba ku iya gane abin da zai tamake ku?
58 Eshi namulongozenye no mshitaki waho abhale hwa lonzi, epo pidala bhomba ebidii akondane nawo, asabhe agaburuzya mpaka hwitagalila elya lonzi, ola olonzi wakhata mmakhono gakwe, hwamwenesho yagalipizya nola owalipizye asije agafunga mwijela.
Idan kuna tafiya wurin shari'a da abokin husumarka, ka yi kokari ku daidaita tun a kan hanya domin kada ya kai ka wurin mai shari'a. Domin kada mai shari'a ya mika ka ga mai tsaron kurkuku, shi kuwa mai tsaron kurkuku ba zai nuna maka sani a cikin kurkuku ba.
59 Ehubhola, sofuma omwo nkahashe hata omale asombe esenti eya mwisho.
Na gaya maka, ba za ka iya fitowa ba sai ka biya dukan kudin da a ke binka?

< Luka 12 >