< Yuda 1 >

1 U Yuda utumwe wa Yesu Kristu nu holo wakwe u Yakobo, hwa bhaala bhabhakwiziwe, bhabhagenwe nu Ngulubhi uisewitu na bhabhbabhehwelwe aje bhabhebha Yesu Kristi:
Yahuza, bawan Yesu Almasihu kuma dan'uwan Yakubu, zuwa ga kirayayyu, kaunatattu a cikin Allah Uba, kebabbu domin Yesu Kristi:
2 uluseshelo nu lugano lusajilo lwonjezewe hulimwe.
bari jinkai da salama da kauna su ribabanya a gare ku.
3 Bhamwitu, nanabhombaga ebidii abhasimbile ahusu uwaushe witu tenti aja muulwelanilaje ulwitiho lwatapewilwe lumo wene hwa bhamwitishe.
Kaunatattu, ina iyakar kokari in rubuta maku game da ceton mu duka, ya zama dole in gargade ku sosai game da bangaskiya wadda aka mika wa masu bi sau daya tak ba kari.
4 Huli abhantu bhabhahwiyinjizizye shunuunu hulimwe abhantu bhabhabhehwele eshimanyilo aje bhalongwe abhantu bhasebhinza bhabhagaluzanya aminza abheshe mabhibhi na bhahukhana Ungulubhi Ugosi yalii mwene nu Yesu Kristi.
Don wasu mutane sun sadado sun shigo da sanda a asirce wadanda an rubuta game da hukuncin su tun da dadewa-mutane marasa imani, wanda suka canza alherin Allah zuwa lalata, kuma sun karyata makadaicin Shugaba da Ubangijinmu, Yesu Almasihu.
5 Eshi ehwanza aje embakumbusye huje lumo mwamenye huje Ungulubhi abhukoye abhantu afume hu Misri nantele abhagojile mwidala bhala bhasiga bhahitishilaga.
Ina so in tunashe ku-ko da shike kun rigaya kun san abin, da cewa Allah ya ceci wasu mutane daga kasar masar, amma daga baya ya hallaka wadanda basu ba da gaskiya ba.
6 Na malaika bhasigabhagutendeshe ukhalo gwabho Ungulubhi abhatanjile nabhapinye nabhatajile mwilendi elyenkisi bhagulila aje lyenze isiku elyalongwe hwi siku lila. (aïdios g126)
Kuma mala'iku wadanda ba su rike matsayin ikon su ba, amma suka bar wurin zaman su na ainihi-Allah ya tsare su a sarka na har'abada a cikin bakin duhu domin babban ranar shari'a. (aïdios g126)
7 Neshi hu Sodoma na Gomora nekhaya zyazyazyu ngulile ensi eyo, zyope zyahwiunjile nembimbi zya hu Sodoma Ungulubhi azipembile nu wmoto zisimbilwe ezi aje zibheshifwani hulite aje guhweli umwoto hwabhaala bhasigabha. (aiōnios g166)
Suna nan kamar Saduma da Gwamrata da kuma biranen da ke kewaye da su, wadanda suka ba da kansu ga fasikanci suna bin sha'awoyi wanda ba na dabi'a ba. Aka mai da su abin misalin wadanda suka sha wuta mara matuka. (aiōnios g166)
8 Hwitiha izu lya Ngulubhi. Shashila bhalota enjozi, bhananganya amabele gabho, bhakhananu loongozi, bhayanga ilenga ezya Ngulubhi.
Haka kuma, wadannan masu mafarkan suna lalatar da jikinsu. Suna raina masu mulki, kuma suna fadar miyagun abubuwa a kan masu daukaka.
9 Lelo hata umalaika u Mikaeli ula uGosi nabhalwililanaga ubile gwa Musa, sigaalonjile humbibhi, ajile Ungulubhi adamile.
Amma ko Mika'ilu babban mala'ika, a lokacin da yake jayyaya da muhawara da shaidan a kan gawar Musa, bai kuskura ya fadi wata kalmar hukunci a kansa ba. Maimakon haka ya ce, “Bari Ubangiji ya tsauta maka!''
10 Lelo abhantu ebha bhaleta ilenga atazyasigabhaziminye zila zyasagabhazime ehanu zyasigazi nenjele zimenye huje ehasehahwa nziwa ega ndiyo gagabhana ngenye.
Amma waddannan mutane suna kawo batanci game da dukan abin da ba su gane ba. Wadannan mutane masu halin dabbobi ne, suna kwa jawo wa kansu hallaka kenan.
11 Palwao maana bhajendile idala lya Kaini, na fuatile unanzi wa Baalamu. Bhateejile munanzi wa Kora.
Kaiton su! Domin sun bi hanyar Kayinu, kuma sun tsunduma cikin kuskuren Bal'amu domin samun riba. Suka hallaka cikin husuma irin ta Kora.
12 Abhantu ebha mawe musherehe zyenyu ezye lugano bhashelekela bilansoni, bhahwilisyabhebho, mabhengo gasigagaline mvula, gagaputwa ne haala, makwi gagapumbulushe, segali nu matunda, gafwiye habhili, gagasenyilwe amazi
Wadannan hatsari ne a boye cikin bukukuwan ku na kauna. Suna shagali ba kunya ba tsoro, suna ciyar da kansu kadai. Su holokon hadari ne marar ruwa, wanda iska ke korar sa. Su itatuwa ne shirim ba yaya, mattatu ribi biyu, tumbukakku tun daga saiwa.
13 Ebha mawimbi gamunsumbi gagali ni bwago gali ni bwago elyensoni zyabho ntondwe zyazizyungula shaaha ambao uwilu wao uwinkisi ubhehwelwe hwabhene wila na wila. (aiōn g165)
Su rakuman teku ne masu hauka, suna fahariya cikin kumfar kunyar su. Su kamar taurari ne masu tartsatsi. Wadanda aka tanada wa duhu baki kirin na har abada. (aiōn g165)
14 U Enoko, muntu a saba na afume hwa Adamu kuwaga abhayanjile abhantu ebha ajile enyii! Ugosi ahwenza na bhantubhakwe maelufu na maelufu azelu umwoyo,
Ahnuhu, mutum na bakwai daga Adamu, ya yi anabci game da su cewa, “Duba, Ubangiji zai zo da tsarkakan sa dubun dubbai.
15 aje alonje abhantubhonti na bheshe unanzi wa bhantu bonti bhasebhahumwogopa Ungulubhi nembombo zyonti zyabhabhombaga zyasenyinza nenongwa zyonti zyabhayangaga ehali.”
Domin ya zartar da hukunci a kan dukan kowa, ya kuma cakune dukan marasa da'a a cikin dukan ayyukan su na rashin da'a wanda suka aikata a hanyar da bata cancanta ba, da kuma kalmomi masu kaifi da masu zunubi suka fada game da shi.”
16 Ebha bhabhala bhabhalulumwa bhafuta enziliho zyao embibhi bhahwigamba tee bakho pela abhanje aje nkabhapataje efaida yabho.
Wadannan masu cecekuce ne, masu gunaguni, wadanda ke bin sha'awar su ta mugunta, masu tinkaho da fahariya, masu bambadanci domin ribar kansu.
17 Lelo amwe bhamwitu mwizuha enongwa zyabhayanjile atumwe bha Yesu Kristi.
Amma ku, kaunatattu, ku tuna da kalmomin da manzannin Yesu Almasihunmu suka gaya maku tun da.
18 Bhayanjile aje ensikuezyahumalishilo bhayenza abhantu bhabhazihaki bhabhafuata enziliho zyao bhebhozyase zi nugulusu.”
Sun ce maku, “A cikin kwanaki na karshe, za a samu masu ba'a, wadanda ke bin sha'awoyin su na rashin ibada,”
19 Abhantu ebhabhabagulanyi bhatabhaliwa nenziliho embibhi sebha nu Mpepo ufinjile.
Wadannan mutane masu haddasa tsatsaguwa ne, kuma su yan duniya ne, ba su kuma da Ruhu.
20 Lelo amwe bhamwitu neshi shamuhwijenga mulweteshelo lwenyu ulwinza nala abhe huMpepo ufinjile,
Amma ku, kaunatattu, ku gina kanku a cikin mafificiyar bangaskiyar ku mai daraja, kuma kuna addu'a a cikin Ruhu Mai Tsarki.
21 muhwitunze mulugano lwa Ngulubhi na muguule ulusaajilo lwa Gosi witu uYesu Kristi ulwa tipele uwomi wa wila na wila. (aiōnios g166)
Ku rike kanku a cikin kaunar Allah, kuna kuma jiran jinkan Ubangijinmu Yesu Almasihu wanda ke kawo rai na har abada. (aiōnios g166)
22 Bhalangaji ensajili bhase bhahweteha shinza.
Ku nuna jinkai ga masu shakku. Ceci wadansu ta wurin fizge su daga wuta.
23 Bhokolaji abhanje bhabhalije bhali humwoto, hubuanji bhalangaji ulusajilo lwa Ngulubhi nezya Gosi witu uYesu Kristi, muguvitwaje numwena gwa gupahwile entavu nubile.
Ga wadansu kuma ku nuna jinkai da rawar jiki, kuyi kyamar koda tufafin jikinsu ma.
24 Eshi hwa mwene Yabhajiye abhadime musahabombele yabhasabibisye aje mwemelele hwa mwine bila likosa nuluseshelo ulugosi,
Yanzu, zuwa ga wanda yake da iko ya hana ku tuntube, ya kuma sa ku tsaya a gaban madaukakiyar kasancewarsa, marasa abin zargi da kuma murna mai yawa,
25 eshi hwa Ngulubi mwene ashilile hwitawa lya Yesu Kristi ugosi witu, utuntumu nu ougosi, nikhone sazisele ensiku na sanuunu na wila na wila. Amina. (aiōn g165)
zuwa ga Allah makadaici mai ceton mu ta wurin Yesu Almasihu Ubangijinmu, daukaka, da girma, da mulki, da iko su kasance, kamin dukan lokuta, yanzu, da har abada. Amin. (aiōn g165)

< Yuda 1 >