< Bhaebrania 13 >

1 Ishi ugano lwa holo lujendelelaje.
Bari kaunar 'yan'uwa ta cigaba.
2 Msahiwe akaribisye abhajenu maana abhombo ishi bhamo bhabhakaribisizye amalaika bila amanye.
Kada ku manta da karrama baki, domin ta wurin yin haka, wasu suka marabci mala'iku ba tare da saninsu ba.
3 Ukumbushe bhonti bhebhali mwigereza, aje huje mwalinabho hula peka nabho ndeshe amabili ginyu mwabhombilwe ndeshe abhene.
Ku tuna da wadanda ke cikin kurkuku, kamar dai kuna tare da su cikin wannan hali. Kuma ku tuna da masu shan azaba kamar tare kuke cikin wannan hali
4 Ulwagano lubhanje ni nshi na bhantu bhonti, na ishitala shi lwegano shibhe shinza maana Ungulubhi ahayibhalonga abhasherati na bhazinzi.
Bari kowa ya girmama aure, bari kuma a tsarkake gadon aure, gama Allah zai shar'anta fasikai da mazinata.
5 Kwa hiyo amadala ginyu agamaisha gabho matenganu hulugano lwi mpuya. Mubhe muya ni vintu vyemulinavyo, maana Ungulubhi yuyo ahayiaje,
Bari halinku ya kubuta daga kaunar kudi. Ku dangana da abubuwan da kuke dasu, domin Allah da kansa yace, “Bazan barku ba, ba kuma zan yashe ku ba.”
6 “Senahayibhaleha amwi nke hadodo, wala hubhaleshelezye.” Ishi mutwitishe nke tiyanje hudandamazu, “Ugosi yahunavwa; Simbahwogope. Umwanadamu abhambombeshi?”
Bari mu zama da dangana domin mu sami gabagadin cewa, “Ubangiji ne mai taimakona, ba zan ji tsoro ba. To me mutum zai iya yi mani?”
7 Mubhasimbilile bhebhabhalongozizye bhala bhebhanjile izwi lya Ngulubhi hulimwe, mkumbushe amatokeo ga njendo zyabho fuatizyaji ulwitiho lwabho.
Ku fa lura da wadanda ke shugabanninku, wadanda suka horar da ku cikin maganar Allah, kuma ku lura da sakamakon rayuwarsu, ku yi koyi da bangaskiyarsu.
8 U Yesu Kristi yuyo igamo ni lelo na wila. (aiōn g165)
Yesu Almasihu daya ne a jiya, da yau, da har abada. (aiōn g165)
9 Usalongozwe ni manyizyo izishijeni maana se hinza aje umoyo bhuzengwe huwene na siyo hushelia ahusu ishalye igo gahubhavwa bhala bhebhakhala hwigo.
Kada ku kauce zuwa ga bakin koyarwa daban daban, domin yana da kyau zuciya ta ginu ta wurin alheri, amma ba da dokoki game da abinci ba, wadanda basu taimaki wadanda suka kiyayesu ba.
10 Tuli ni shiputo bhebhaputa mwikanisa sebhali ni haki iyalye.
Muna da bagadin da wadanda ke hidima a cikin alfarwa basu da ikon su ci daga bisansa.
11 Pipo idanda lyi vikhanu lyelyafumiziwe dhabihu hunongwa yi dhambi yaletilwe nu umputi ugosi muhati mwemuzelupe lakini amabili gabho gahapembilwe apatali ni kambi.
Babban firist na shiga wuri mai tsarki da jinin dabbobin da aka yanka, hadayar zunubai, amma namansu a kan kai bayan sansani a kone shi.
12 Kwa hiyo uYesu wope ahapite amayimba panzi yi lwiji ulwi nyumba huje abhihwe shinza hubhantu bha Ngulubhi ashilile idanda lyakwe.
Domin haka Yesu shima ya sha wahala a bayan kofar birnin, domin ya tsarkake mutane ta wurin jininsa.
13 Ishi sali hukwakwe hunzi yi kambi, tuzibhusye insoni zyakwe.
Domin haka bari mu tafi gare shi a bayan sansani dauke da kunyarsa.
14 Ishi setuli na khalo umwinza munsi ini. Badala yakwe tanze ukhalo wewuhwinza.
Domin bamu da wani birni dawwamamme a nan. Maimako haka muna bidar birni dake zuwa.
15 Ashilile hwa Yesu mhwanziwa mara kwa mara ayifumye sadaka huulumbe Ungulubhi hulumbe aje itunda lya malomu gitu liyanje itawa lyakwe.
Ta wurin sa kuma, bari kullum mu mika hadayu na yabo ga Allah, yabon kuwa shine kalmomin bakinmu da ke daukaka sunansa.
16 Na usahiwe abhombe aminza na hwavwanwe mwinimwi na mwimimwi, hwahuje isadaka ndeshe iyo Ungulubhi akhondezwa sana.
Kada kuma mu manta da yin nagarta da kuma taimakon juna, domin Allah na farin ciki sosai da irin wadannan hadayun.
17 Mwitishe na huyisye hwalongozi bhenya kwani bhahwendelela hubhadime kwaajili yi moyo ginyu, ndeshe bhala bhebhafumya ili huje bhabha dime huwinza siyo husaje se hungabhavwa.
Ku yi biyayya da sadaukarwa ga shugabanninku, domin suna aikin tsaro a kanku saboda rayukanku, kamar wadanda zasu bada lissafi. Kuyi biyayya gare su saboda su yi aikin lura daku cikin farin ciki, ba da bakin ciki ba, don in su yi da bakin ciki ba zai amfane ku ba.
18 Mtiputile tilinuuhaka aje tili ni dhamana inyinza, titamani akhale amaisha gi nshinshi katika amambo gonti.
Kuyi mana addu'a, domin mun tabbata muna da lamiri mai tsabta, kuma muna burin muyi rayuwar dake daidai cikin dukkan al'amura.
19 Mwenti ihumbapela umwoyo hani mbombe ishi, ili huje muwele humwinyu karibuni.
Kuma ina karfafa ku dukka kuyi haka, domin in sami dawowa gareku da sauri.
20 Ishi Ungulubhi uwinza yahabhaletile tena afume hwa bhafwe undimi ugosi uwingole ugosi wetu uYesu hwi danda lyi ndagano izyawila, (aiōnios g166)
To bari Allahn salama, wanda ya tada babban makiyayin tumakin nan daga matattu, Ubangijinmu Yesu, ta wurin jinin madawwamin alkawari, (aiōnios g166)
21 Asibhapele inguvu hu kila lijambo ilyinza abhombe ulugano lwakwe nkabhomba imbo inyunza muhati muhati yetu yikhondela pamaso gakwe ashilile hwa Yesu Kristi, hwa mwini tuntumuwila na wila. Amina. (aiōn g165)
ya kammala ku da dukan abu mai kyau domin ku aikata nufinsa. Bari yayi aiki a cikinmu wanda zai gamshe shi sosai. Ta wurin Yesu Almasihu, bari daukaka ta tabbata gare shi har abada. Amin. (aiōn g165)
22 Ishi ihupela umwoyo holo ahwegane ni zwi ilyapele umoyo lyelyasimbilwe kwa ufupi hulimwe.
'Yan'uwa, yanzu dai ina karfafa ku, da ku jurewa takaitacciyar maganar karfafawar da na rubuto maku.
23 Mumanye huje uholo witu u Timotheo ayigulilwe peka nu mwene nayibhala nayibhalola ayiyinza shinishi.
Ina so ku sani an saki dan'uwan mu Timoti, tare da shi zan zo in gan ku idan ya iso da sauri.
24 Ubhalamushe alongozi bhaho bhonti na bhashirika bhonti bhala bhebhafuma hu Italia bhahulamuha.
Ku gaida shugabanninku dukka da kuma dukkan masu bada gaskiya. 'Yan'uwa daga can Italiya suna gaishe ku.
25 Uweene bhubhe namwi mwenti.
Bari alheri ya kasance tare daku dukka.

< Bhaebrania 13 >