< Abhagalatia 6 >

1 Holo, nkashe umuntu akhetwe nembibhi, amwe mwamli bhe shiroho, mhwanziwa ahugwezye oyo oholo humwoyo gwehogowe. Ohu mhwiyenyaje mwemwe aje msahajelwe.
'Yan'uwa, idan an kama mutum yana yin wani laifi, ku da kuke da ruhaniya sai ku dawo da mutumin a hanya cikin ruhun tawali'u, ka lura da kanka don kada kai ma ka fada a cikin gwaji.
2 Mwejelanaje amazigo, mwaimemezewa nendajizyo zya Kilisti.
Ku dauki damuwar juna, ta yin haka za ku cika shari'ar Almasihu.
3 Omuntu wawonti nkahwilola aje mwinza oyo nomo ahwikhopela yoyo.
Domin idan kowa ya zacci shi wani abu ne alhali shi ba komai ba ne rudin kansa yake yi.
4 Kila muntu ayenye embombo yakwe ndipo nkanzabhe na hantu hahwisombezye, bila ahwilenganisye no muntu owenje.
Sai kowa ya auna aikin sa. Sa'annan zai sami abin da zai yi takama, ba sai ya kwatanta kansa da wani ba.
5 Afuatanaje kila muntu ayenyemula izigo lyakwe yoyo.
Domin kowa zai dauki nauyin kayansa.
6 Omuntu wafundiziwe izu lye womi ashirikisysaje ogosi wakwe aminza.
Wanda aka koya masa maganar, wajibi ne ya ci amfanin abubuwansa masu kyau duka tare da malaminsa.
7 Mganjeakhopelwe. Ongolobhe sazalauliwa. Omuntu hala hatota hahala haiyuna.
Kada fa a yaudare ku ba a yi wa Allah ba'a. Dukan abin da mutum ya dasa, shine abin da zai girba.
8 Kila muntu watota embeyu hubele aivuna amabhibhi, omwene watota embeyu huShiroho, avuna owomi wewiilawila afume huShiroho. (aiōnios g166)
Domin shi wanda ya shuka wa kansa dabi'ar zunubi zai girbi hallaka, amma shi wanda ya shuka cikin Ruhu, zai girbi rai madawwami daga Ruhu. (aiōnios g166)
9 Tigajealite abhombe aminza, afutanaje taivuna huwakati wakwe tashe nkashe setaizilamwa.
Kada mu gaji da aikata nagarta, domin a lokacin da ya dace za mu yi girbi idan ba mu gaji ba.
10 Esho basi nkashe tiwa no muda, tiwombe aminza kila muntu. Tiwombe aminzo sana hasa bhabhali wapufi bhabhali mlwetesholo.
Saboda haka, lokacin da muke da zarafi, sai mu yi nagarta ga kowa. Mu yi nagarta mussamman ga wadanda suke na iyalin bangaskiya.
11 Enyaji nugosi we barua yensimbile no khono gwane nene.
Dubi yawan wasikun da na rubuta maku da hannuna.
12 Bhala bhabhahwanza abhombe eminza huwenyowe bele bhabhebho wahomezya atahiriwe. Bhabhomba esho nkabhaganje hunjile mmanyemba ge shi khobhehanyo sha Kilisti.
Wadanda suke so su nuna hali mai kyau cikin jiki suke tilasta ku yin kaciya. Suna yin haka ne kadai saboda kada a tsananta masu saboda gicciyen Almasihu.
13 Afuatanaje ebho bhabhatahiriwe abhene sebhashirika endajizyo. Wahwanza amwe mtahiriwe mkabha hwisombezyaje amabele genyu.
Domin ko su wadanda suke masu kaciya ba su kiyaye shari'a. Maimakon haka suna so ne a yi maku kaciya don su yi fahariya game jikinku.
14 Chaganjebhoneshe ehwiyomvwa ila hushi khobhehanyo sha Gosi wetu oYesu o Kilisti.
Bari kada ya zama ina fahariya sai dai ta gicciyen Ubangijinmu Yesu Almasihu. Ta wurinsa ne aka gicciye duniya a gare ni, ni kuma ga duniya.
15 Afuatanaje seshihwelehwehwa atahiriwe au asintenatahiriwe aje hantu baada yepo empampo empye mhimu.
Domin kaciya ko rashin kaciya ba komai ba ne. Maimakon haka, sabon halita ne ke da muhimmanci.
16 Afuataneje wonti bhabhaghala namna ene, bhabhe ne lusho na sajilane ibhe humwanya yabho wonti, na pamwanya ye Isiraeli ya Ngolobhe.
Ga dukan wadanda za su zauna cikin wannan ka'ida, bari salama da jinkai su kasance tare da su da kuma bisa Isra'ila na Allah.
17 Esalezi eshi omuntu wawontiasantamansye, afuatamaje nyemuyeechapa zya Yesu mbele gwane.
Daga yanzu zuwa nan gaba kada wani ya dame ni, domin ina dauke da tabbai na Yesu a jikina.
18 Eneema ya Gosi wetu oYesu Kilisti ebhe ne viroho vyenyu, bhaholo. Amina.
Alherin Ubangijinmu Yesu Almasihu ya kasance da ruhun ku, 'yan'uwa. Amin.

< Abhagalatia 6 >