< Abhaefeso 2 >

1 Shila shamshili shilasha mwafwile hutula nongwa nzyenyu ni bhivyi zyenyu.
Amma da ku matattu ne cikin zunubanku da laifofinku.
2 Ishashahali huje iga awande mwajendaga afhatane nabhalilo kinsiine. Mwali mjenda adaje uwatabhile wimaha gimwanya ine ya pepo yakwe yibhomba imbombo wala atulano nongwa. (aiōn g165)
A cikinsu kuka yi rayuwa bisa ga al'amuran duniyan nan. Kuka biye wa mai sarautar ikokin sararin sama, wannan ruhun ne da ke aiki cikin kangararrun 'ya'ya. (aiōn g165)
3 Natiwayo pahosi ipo twaliibho asawa mwintiha. Twabhombanga enamunayinyonyo zibhivhi izyemabile getuu, twali tubhombazyai ganile manbiligitu shata nmenye twinte. Lelo Ungulubhi mwinjii wipwa na phipo yilunganoolakwe ulugosi lwahatugana athii.
Da can dukanmu muna cikin wadannan marasa bada gaskiya. Muka biye wa mugun burin jikinmu. Muna aikata halin mutuntaka da na tunaninmu. Bisa ga dabi'a 'ya'ya ne wadanda sun cancanci fushin Allah, kamar wadansu.
4 Lelo Ungulubhi mwinjii wipwa na phipo yilunganoolakwe ulugosi lwahatugana athii.
Amma Allah mai yalwar jinkai ne, sabili da matukar kauna da ya kaunace mu.
5 Ahabhalilo atalibhaafwe mumbivhizyetu.
Sa'anda muke matattu cikin zunubai, ya kawo mu cikin sabon rai tare da Almasihu. Ta wurin alheri aka cece mu.
6 Unguluvhi atuzyuswa palisimo natubhombe akhalepalishimo mahali pamwanya muhati yakwe iya Kristi U Yesu.
Allah ya tashe mu tare ya kuma sa muka zauna tare a matsayi guda cikin Almasihu Yesu.
7 Abhomba ishi habhalilo habhalilozyanzi awezye ni bhoneswe ukabhi ugosi uwihazi wakwe atulanje anti idala atulanje ili idala liwemavu awakwe muhanti mwa Kristi U Yesu. (aiōn g165)
Ya yi wannan domin a zamanai masu zuwa ya nuna mana matukar yalwar arzikin alherinsa ta wurin Yesu. Yana nuna mana wannan ta wurin alherinsa. (aiōn g165)
8 Humwoyi abhagombulewi dalayilyinteho naishisashamile hulinti yu Ngulubhi atusuntile.
Domin ta wurin alheri aka cece ku ta wurin bangaskiya, wannan ba daga gare ku ba ne, kyauta ce ta Allah.
9 Hagaifumila nimbo ahahafumila agandabhe umo uwasumbe.
Ba daga ayyuka ba, Saboda wannan dalili kada kowa ya yi fahariya.
10 Huje anti tulimbombo ya Ngulubhi tuumbelwe nu Kristi uYesu abhombe amizha imbombizya Ngulubhi aliapanga awande ulwinje lwehali huno gwayetu ilitujendaje muhapango.
Gama mu aikin hannuwansa ne, halitattu cikin Almasihu Yesu domin mu yi kyawawan ayyuka, wadanda tun da Allah ya tanada, mu yi rayuwa a cikinsu.
11 Mkumbushe epo ulwenje mwalibhantu bhapanzii ishifwa tanebhabili. Muwitwa “salmlivhizha shila shashihwita shizha ishibhelye shashibho bhwa nakhono gamuntu.
Saboda haka ku tuna da ku al'ummai ne a dabi'ar jiki. Ana kiranku “marasa kaciya”, abin da ake kira kaciya cikin jiki wadda hannayen mutane ke yi.
12 Muhanti mhwo mhwo amwe mwabangulwee nu Kristi mwalibhajenyi wa bhathu Israeli. Mwali bhajenyi hulu fingoo lwakhoshelene munziumuuu.
Gama a lokacin nan a rabe kuke da Almasihu. Ku bare ne ga mutanen Isra'ila. Ku baki ne ga wa'adodi na al'kawarai. Ba ku da tabbaci a kan gobe. Ba ku da Allah a cikin duniya.
13 Leloo eshi alanganaje uKristi uYesu namwe rula nhihali mwalihutali nu Ngulubhi widanda lwaKristi.
Amma yanzu a cikin Almasihu Yesu ku da da kuke nesa da Allah, an kawo ku kusa da shi ta wurin jinin Almasihu.
14 Nphipo umwene abhahabhawilye abhiha omoo. Eshibhelengwa hwe amanganya ulumba lwa pahenyee. Uoolugu.
Gama shine salamar mu. Domin ya mai da biyun daya. Cikin jikinsa ne ya rushe katangar gaba da ta raba mu da juna.
15 Phepo akomesya mambo gamulile nupango iliaumbe mutu uomoo upya muhati yakwe. Afanye uwaushe.
Wato ya kawar da shari'a mai umarnai da sharudda, domin ya halitta sabon mutum daya a cikinsa. Yin haka ya kawo salama.
16 Aomba ishi apatanisya eviphugavhili vyabhadyu abhi ligalu vhadhu bhigamo wa Ngulubhi alangane shivikonhehayo widalalyishikhoehanyo aguzolo thezya uluvisanyo.
Ya yi haka domin ya sulhunta mutum biyu cikin jiki daya ga Allah ta wurin gicciye. Ta wurin gicciye ya kashe gabar da ke tsakaninsu.
17 Usu ahadha nawaule mubhe ahaushe amwiumwa lihutali nuwaushe wahwa ahali nuwalishe wavhene vhala vhali phephe.
Yesu ya zo ya yi maku shelar salama ku da kuke nesa da ku na kusa.
18 Ishi widala lwa Yesu atii tuvhawile tunifwasi wagula umwoyo gumo awinjile wadada.
Domin ta wurin Yesu dukanmu biyu cikin Ruhu daya muna da hanya zuwa wurin Uba.
19 Ishilelo amwii muwantu mwaliwapazi samulibhajezhi nabhajenyi antele ishi mrikhaya pamopene nabhala bhabagulwa hunongwa Ngulubhi nabhombi munyumba mwa Ngulubhi.
Sabo da haka yanzu ku al'ummai, ko daya, ba bare ba ne. Maimakon haka ku abokai ne tare da kebabbun Allah, abokan aiki.
20 Muzenjilwe mulwata lwatumwa na kuwa UKristi UYesu yuyo alilingaga igosi lwapanshinje.
Wadanda an gina su bisa tushen manzanni da annabawa. Almasihu Yesu da kansa shine mafificin dutsen ginin.
21 Umwene inyumba yundhi iyunganiziwe palishimo nabhve nyumba mwaputile muhati mwapapa.
A cikinsa dukan ginin ya hade tare, suna kuma girma kamar haikali cikin Ubangiji.
22 Muhati yakwe amwe na mwezengwa palishimo ni maha pakhale Ngulubhi mwahala uzuli.
A cikinsa ne kuma ake gina ku gaba daya kun zama mazaunin Allah a cikin Ruhu.

< Abhaefeso 2 >