< Awakolosai 2 >

1 Dewaza huje mmanye sendi namayemba humbombo yenyu, wabhoti mwemli hu Laodikia na hwabhonti bhasaga bhandolile amaso gane hubele.
Ina so ku san yadda na sha faman gaske dominku, domin wadanda ke a Lawudikiya, da kuma wadansu da yawa da a jiki basu taba ganin fuska ta ba.
2 Ebhomba embombo amoyo gabho huje bhatetelwe abhahwishe pandwemo mlugano nabhe mtabhala zoti nuwinji ugwa lyoli uwenjele, aimanye esili eya Ngolobhe oyo uKristi.
Na yi aiki saboda zuciyar su ta sami karfafawa ta wurin hada su cikin kauna zuwa dukan arziki na tabbaci da fahimtar asirin gaskiya na Allah, wato Almasihu.
3 Afumilane noyo enjele vifisilwe.
A cikinsa dukan taskar hikima da sani ke boye.
4 Eyanga huje umtu wowonti agabhabhombela imbibhi hunogwa enzwabhopele.
Na fadi haka domin kada wani ya yaudare ku da jawabi mai jan hankali.
5 Hata sendinamwe pandwemo hubele, lakini endinamwe nupepo. Esogwelwe abhalole upanyihiho gwenyu gwizanidandi neulweteho lwenyu mwa Kristi.
Ko da yake ba na tare da ku a jiki, duk da haka ina tare da ku a cikin Ruhu. Ina murnar ganin ku a yanayi mai kyau da kuma karfin bangaskiyar ku cikin Almasihu.
6 Nashi samposheye uKristi Ogosi, jendaji mwidala lyakwe.
Kamar yadda kuka karbi Almasihu Ubangiji, ku yi tafiya cikinsa.
7 Mzengwe ashibile umwene, mzegwe numwene, mlwetebo nashi samwasundilwe, nakogwe husalifwo enyingi.
Ku kafu da karfi a cikinsa, ku ginu a kansa, ku kafu cikin bangaskiya kamar yadda aka koya maku, ku yawaita cikin yin godiya.
8 Mwenyaje umutu wowoti asibhateje hunjele enogwa zyezili wene mganje hopelwe na lengane namaposhelo gabhantu, alengane na mambo gapansi nasagagalengana nu Kristi.
Ku lura kada wani ya rinjaye ku ta hanyar ilimi da yaudarar wofi bisa ga al'adun mutane, bisa ga bin abubuwan duniya, ba na Almasihu ba.
9 Hwahuje ashilile umwene uwinza uwa Ngolobhe ghwope ahali mhati yebele.
A cikinsa ne dukan Allahntaka ta bayyana ta jiki.
10 Namwe mmemile ashilile umwene. Umwene litwe wihone ashile agosi bhontii.
Ku kuwa kun cika a cikinsa. Shine gaban kowanne iko da sarauta.
11 Ashilile umwene mwatuliwe hutobala, sagaiwobwa na bhantu awepe mbele gwenyama ashilile tohala ya Kristi.
A cikinsa ne aka yi maku kaciya, ba kaciya irin da yan adam suke yi ba, ta cire fatar jiki, amma ta kaciyar Almasihu.
12 Mwaselelwe pandwemo hudala lya hozewe hwidala lyeteho ashilile Ongolobhe wazwoshele afume hwabhafwe.
An binne ku tare da shi ta wurin baftisma. Kuma a cikinsa ne aka ta da ku ta bangaskiya a cikin ikon Allah, wanda ya tashe shi daga mutattu.
13 Napafwiye ashilile embibhi zyenyu nasitetailiwe humabele genyu abhabheshele bhomi pandwemo natisajile embibhi zyetu zyoti.
A lokacin da kuke matattu cikin laifofinku, a cikin rashin kaciyar ku ta jiki, ya rayar da ku tare da shi kuma ya yafe maku dukan laifofinku.
14 Atefwizye msebho ezya madeni zyahandihwe shenje nate ahefwizye goti nabhomele pa lukhobhehanyo.
Ya share rubutattun basussukanku da ka'idodin da suke gaba da mu. Ya cire su duka ya kafa su a kan giciye.
15 Ahefwizye idandi lyoti ilya gosi abheshele apazelu mgabheshe sikulukulu yeushindi hwidala likhobhehanyo lyakwe.
Ya cire ikoki da sarautu. A fili ya falasa su ya shugabance su zuwa ga bukin nasara ta wurin giciyensa.
16 Hwahuje umtu wowonti asibhalonje amwe kwaajili yeshalye au amwele, ebhe shelehe au umwezi upya au isiku lya tuye.
Saboda haka, kada kowa ya shari'anta ku ta wurin ci ko sha, ko kuma sabon wata, ko game da ranakun Assabaci.
17 Ega gati mazwogoni gembombo yeweza hwahuje goti ego Kilisti.
Wadannan sune inuwar abubuwan da ke zuwa nan gaba, amma ainihin shi ne Almasihu.
18 Umuntu wowonti asifyulwe enjega yakwe agajezilishe ayishe au hala uzelu umutu nashioyo awenya embombo yailolile abhopelwe ne sebho zyakwe ezya mbele.
Kada kowa wanda ke son kaskanci da sujadar mala'iku ya sharantaku ku rasa sakamakonku. Irin wannan mutum yana shiga cikin abubuwan da ya gani ya zama mai girman kai a tunaninsa na jiki.
19 Umwene sagakhatizya itwee. Hufume mwitwe nubele gwakwe namafupa akhatane nakhatanizye pandwemo akule na kulilo mwa Ngolobhe.
Ba ya hade da kai. Daga kan ne dukan jiki da gabobi da jijiyoyi ke amfani suna kuma hade tare; yana girma da girman da Allah yake bayarwa.
20 Nkashile mwafwiye pandwemo nu Kilisti humadala gensi, mmbona mkhala nashi abhe nsii:
In kun mutu tare da Almasihu ga ala'muran duniya, don me kuke rayuwa kamar kuna karkashin duniya:
21 “Mganje khaate wala antome wala msahapalamazye”?
“Kada ku rike, ko ku dandana ko ku taba?”
22 Goti ega galapiziwe huje uhwihwi uhweza na matumizi na maelekezo ne manyizyo izya bhantu.
Dukan wadannan abubuwa karshen su lalacewa ne in ana amfani da su, bisa ga kaidodi da koyarwar mutane.
23 Indajizyo ezi nenjele nedini zyezilenganyiziwe ahwiyishe na mayemba agebele. Lakini goti usuugwo ezibele.
Wadannan dokoki suna da hikima ta jiki irin ta addini da aka kago na kaskanci da kuma wahalar da jiki. Amma ba su da amfanin komai a kan abin da jiki ke so.

< Awakolosai 2 >