< Awakolosai 1 >

1 U Paulo umtume wa Kristi u Yesu, shahuanza Ungolowe nu Timoti uholowetu,
Bulus manzon Almasihu Yesu ta wurin nufin Allah da Timoti dan'uwanmu,
2 hulweteho na huwaholo awagolosu hwa Kristi wawaleho Hukolosai. Uweene uwe humwenyu nu pumu, afume hwa Ngolowe Udaada weti.
zuwa ga masu bada gaskiya da amintattun 'yan'uwa cikin Almasihu da suke a Kolosi. Bari alheri da salama su kasance tare da ku daga wurin Allah Ubanmu.
3 Tihusalipwa Ungolowe, Udaada weti wa Yesu UKristi, tihuwalawila hani hani.
Muna godiya ga Uban Ubangijinmu Yesu Kristi, kuma kullum muna addu'a dominku.
4 Tumvyenze ulweteho wamlinao hwa Yesu Ukristi nu lugano wamlinao hwa wantu wonti bhabhaguliwe awe hua Ngolowe.
Mun ji bangaskiyar ku cikin Almasihu Yesu da kaunar da kuke da ita wa dukan kebabbu ga Allah.
5 Mli nulugano walioli uweshelwe humwanya awe wenyu. Mwahomvyezye aje agole lioli, shalisele izwi ni injili,
Kuna da kaunar nan domin bege na hakika ga abin da aka tanadar maku a sama. Kun riga kun ji game da begen nan na hakika maganar gaskiya da bishara,
6 eyo inyezelehu mwenyu. Inzwi lipapa amadondo liwala musimonti liwomba mhanti yentu ahuande isiku liamuhahovyenzye na manyile lioli uwene wa Ngolobhe.
wanda ta zo maku. Wannan bishara tana ba da yaya tana kuma hayayyafa da kuma girma a cikin dukan duniya. Tana yin haka a cikinku kuma tun ranar da kuka ji ta kun kuma yi koyi game da alherin Allah cikin gaskiya.
7 Eli izwi lyammanyie afume hwa Epafra, uganwwe wetu, umuwomba mbombo uwamwentu, muomba mbombo ugolosu wa Kristi ubadra uwetu.
Wannan itace bishara kamar yadda kuka koye ta a wurin Abafaras, kaunataccen abokin bautar mu, wanda ke amintacce mai hidimar Almasihu a madadin mu.
8 U Epafra auwombile uonehane humwenti uugano wenyu Hwampepo.
Abafaras ya bayyana mana kaunarku a Ruhu.
9 Huje ulugano ouu ahwandi isiku hatahahovyenzye sagatileshile huwaputile. Tilishatillawa aje mmeme injelee, ihekima yonti, injele yahupepo.
Saboda da wannan kauna, tun daga ranar da muka ji haka, ba mu fasa yi maku addu'a ba. Muna ta roko domin ku cika da sanin nufinsa cikin dukan hikima da fahimta ta ruhaniya.
10 Tilishatilawa aje mjendaje na jimbe hwa Bwana hwidala lilipendezye. Tilishatilawa aje mpape amadondo shila mbombo inyinza munzawe ni njele iya Ngolowe.
Muna ta addu'a domin ku yi tafiya da ta cancanci Ubangiji a kowace hanya da za ta faranta masa rai. Muna ta addu'a cewa za ku ba da 'ya'ya cikin kowanne aikin nagari kuma za ku yi girma cikin sanin Allah.
11 Tilawa mposhele ingovu ni ngovu izyi tuntumu wakwe naje tijimbanje na jimbizanye tonti.
Muna addu'a ku karfafa a cikin kowanne iyawa bisa ga ikon daukakarsa zuwa ga matukar jimrewa da hakuri.
12 Tilawa aje mshanje tisalipua huadaada yawawombile amwe muwe wakwe hulweteho uselu.
Muna addu'a za ku yi godiyar farinciki ga Uban, wanda ya sa kuka samu rabo cikin gado na masu bangaskiya cikin haske.
13 Atikomboe afume huutawala wa nkhisi na hutusamizizye huumwene wa Mwana wakwe uganwe.
Ya kwato mu daga mulkin duhu ya kuma maishe mu ga mulkin kaunataccen Dansa.
14 Hwa Mwana wakwe tikombolilwe, tisanjililwe hu mbiwi.
Ta wurin Dan ne muka sami fansa, gafarar zunubai.
15 Umwana aliye yu Ngolowe yasagaawoneha, upapwe wahuande ya wumbe vyonti.
Dan shine surar Allah mara ganuwa. Shine farkon dukan hallitta.
16 Umwene ivitu vyonti vyahawombwilwe izyahumisanya, izyamunsi viviloleha, visagaviloleha. nkavya enzi, nkavya tawale vyangovu vyonti vyahawubwelwe nu mwene kwaajili yakwe.
Domin ta wurinsa ne aka halicci dukan abubuwa, wadanda ke sama da wadanda ke duniya, masu ganuwa da marasa ganuwa. Ko kursiyai ko mulkoki ko sarautai ko ikoki, dukan abubuwa shi ya hallice su kuma dominsa.
17 Umwene aleho wahuande kabla ya vyonti, umwene ivinti vyonti vihatene peka.
Ya kasance kafin dukan abubuwa, a cikinsa ne kuma komai yake hade.
18 Umwene litwe li pele yaani ishiwanza, umwene wahuande, papwe wahuande afume mwawafyeye. Huje alini nafasi ya huande mvintu vyonti.
Kuma shine kan jikin, ikilisiya. Shine farko da kuma dan fari daga cikin matattu, don haka yana da wuri na fari a cikin dukan abubuwa.
19 Huje Ungolobhe ahasongwelwe aje ufinyile wakwe wonti ukhala mhati yakwe,
Domin Allah ya yi farinciki cewa dukan cikarsa ta kasance a cikinsa,
20 apatanishe ivintu vyonti hwidala lya Mwana wakwe. Ungolowe aahawombile upumu ashirile idanda lya mshikhomanyo wakwe. Ungolobhe ahapatanisizye wintu vyonti ivyakwe mwene. Nkha vintu vya munsi au ivintu vyahumwanya.
kuma ya sulhunta kowanne abu zuwa gare shi ta wurin Dan. Allah ya kawo salama ta wurin jinin giciyensa. Allah ya sulhunta duka zuwa gare shi, ko abubuwan da ke duniya ko abubuwan da ke sama.
21 Amwe nantele mwahali wajenu hwa Ngolobhe mwahali wawiwi wakwe hujele na humbombo imbiwi.
Domin a da ku baki ne ga Allah, kuma makiyansa ne cikin zuciya da cikin mugun ayyuka.
22 Eshi awawonganyenye amwe hu bele wakwe ashilile afye. Ahawombile esho ili awalete amwe muwagolosu wasaga walinimbiwi wala intavu hwitangalila lyakwe,
Amma yanzu, ya sulhunta ku ta wurin mutuwarsa ta jiki. Ya yi haka domin ya mika ku tsarkakaku, marasa aibu da marasa abin zargi a gabansa,
23 nkamuza jende mlweteshelo mkamilishe mlishinza msahasogole mdandamaje hunzwi. Hi ndiyo injili iliyotangazwa kwa kila mtu aliyeumbwa chini ya mbingu. Elino ane ni Paulo indi muwomba mbombo.
idan kuka ci gaba cikin bangaskiya, kafaffu da tsayayyu, marasa kaucewa daga begen ku na hakika na bishara da kuka ji. Wannan itace bishara da aka yi wa kowanne halitaccen taliki a karkashin sama. Wannan itace bishara wadda ni, Bulus, na zama bawa.
24 Eshi ishiye lwipata amalawa kwa ajili yamwe. Nanee iwomba hubele gwane shishipungoha humatawa gane hwa Kristi hubele gwakwe, ishipanga.
Yanzu ina murna da wahala ta domin ku. A jikina cika abin da ya rage cikin wahalar Almasihu domin jikinsa wadda itace ikilisiya.
25 Ane nimuomba mbombo wishipanga husawasawa ni mbombo nyimpewilwe afume Hwangolowe hwaajili yamwe, amyemye izwi lya Ngolobhe.
Saboda wannan ikilisiya na zama bawa, bisa ga haki da Allah ya ba ni domin ku, domin cika sakon Allah.
26 Ene ilioli siri ifisilwe amaha minchi huvizazi. Eshi saga siri hwa wonti wawali nu lweteshelo hwa mwene. (aiōn g165)
Wannan shine asirin gaskiya da yake a boye shekara da shekaru da zamanai. Amma a yanzu an bayyana shi ga wadanda suka gaskanta da shi. (aiōn g165)
27 Ungolowe awazile wala wahwanza huwawonesha utaajiri wa utuntumu wa siri ya ulioli mhanti yawantu munsi zyonti. Huje UKristi aleho mhati yenyu, udandamazu nu tuntumu uuhwenza.
A gare su ne Allah ya so ya bayyana yalwar daukakar asirin gaskiyarsa a tsakanin al'ummai. Ya nuna Almasihu ne ke cikin ku, tabbacin daukaka mai zuwa.
28 Uno yuyulatihutengemela Tihusunda kila muntu, tihumanyizya kila muntu injele yonti, ili tulete kila muntu huungolosu hwa Kristi.
Wannan shine wanda muke shella. Muna gargadar da kowanne mutum, muna kuma koyar da kowanne mutum tare da dukan hikima, don mu mika kowanne mutum cikakke cikin Almasihu.
29 Ane ihujilavya na ikazana afuatane ni ngovu zyakwe zyaziwomba imbombo mhati yane nu ngovu.
Domin wannan nake aiki da himma bisa ga karfinsa da yake aiki a cikina da iko.

< Awakolosai 1 >