< Imbombo zya Atume 8 >

1 U Sauli ahali nabhohitihanaga ahubude u Stefano. Wope u Sauli na ahandile abhatese bhonti akristi habhahali mu Yerusalemu na bhonti bhabhanyampine bhaali humajimbo ga Yudea na hu Samaria, bhasagiye bha mitume bhene.
Bulus ya amince da mutuwarsa. A wannan rana tsanani mai zafi ya fara tasowa akan Iklisiya da take a Urushalima, sai masu bangaskiya duka suka bazu ko ina a cikin garuruwan Yahudiya da Samariya, sai manzannin kadai aka bari.
2 Abhantu bha Ngulubhi bhasyela uStefano bhazondiye enzondo engosi tee.
Amintattun mutane suka bizne Istifanus suka yi babban makoki game da shi.
3 Lelo uSauli alitesile sana ikanisa. Ashilaga shila nyumba abhakhate na bhakwesanjile hwunze nabhaponyezya mulumande(mwijela) abhashe na bhalume, na kuwatupia gerezani.
Amma Shawulu ya yi wa Iklisiya mugunta kwarai, ya dinga shiga gida gida yana jawo mutane maza da mata, kuma yana kulle su cikin kurkuku.
4 Bhaala bhabhanyampine abheene bhalumbililaga izu lya Ngulubhi.
Duk da haka masu bangaskiyar nan da suka warwatsu suka tafi suka dinga yada wa'azin maganar.
5 U Filipo ahishiye hu Samaria alumbililaga izu elya Ngulubhi.
Filibus ya tafi can Samariya ya yi shelar Almasihu.
6 Ubhungano nabhalola zyazibhombeha nu Filipo; bhazibheha humoyo gabho nahwitishile.
Da taron mutane suka ji kuma suka ga alamun da Filibus yake yi, sai suka mai da hankali dukansu domin su ji abinda yake fadi.
7 Abhantu bhabhali bhabhinu bhaponile amipepo mabhibhi gabhafumile abhantu uhu bhakholaawa na bhaala afwemanama bhaponile.
Domin kazaman ruhohi sun fito daga cikin mutane da yawa da suka saurare shi suna kuka da kururuwa; nakasassun mutane dayawa da guragu suka warke.
8 Ensi ela bhasungwile sana.
Kuma aka yi farin ciki mai girma a birnin.
9 Ahali umuntu umo itawa lyakwe ali yu Simoni umuntu uyo alini tunga ashangazyaga tee ensi ya bha Samaria, umuntu uyo agaga umwene gosi saana bonti bhatimihaje.
Amma akwai wani mutum a cikin birnin da ake kira Siman, wanda tun farko shi masafi ne da kuma dan dabo, yana yi wa mutanen Samariya abubuwan ban mamaki, yayin da yake kiran kansa wani mai muhimmanci.
10 Abhasamaria bhonti bhahatejelezya ahwande umwa paka agosi abhantu bhaga umuntu unu ezi zyabhomba zifuma hwa Ngulubhi.”
Dukan Samariyawa, manya da yara, suna sauraronsa, su kan ce, ''Wannan mutum shine ikon Allahn nan wanda ake kira mai girma.''
11 Bhatejelezya maana abhaswijizizye tee nsiku nyinji ni tuunga lyakwe.
Suna sauraron sa, domin ya dade yana yi masu abubuwan mamaki da tsafe-tsafensa.
12 Nabhahatejelezya uFilipo nalumbililaga uumwene uwa humwanya ni tawa lya Ngulubhi lyalyaponyaga abhantu ashilile hwitawa lya Yesu bhahoziwe alume na bhashe.
Amma da suka yi bangaskiya da wa'azin bisharar da Filibus yake yi game da mulkin Allah da sunan Yesu Almasihu, sai aka yi masu Baftisma dukansu maza da mata.
13 Wope uSimoni aheteshe ahoziwe nalileshe itunga lyakwe, ahendelela alongozanye nu Filipo; aswijile sana nahazilola Ungulubhi ashilile hwa Filipo zyazibhombeha ngosi tee.
Har shima Siman da kansa ya ba da gaskiya. Bayan an yi masa Baftisma ya cigaba da bin Filibus, da ya ga ana nuna alamu da manyan ayyuka, sai ya yi mamaki.
14 Atume nabhahumvwa aje abhahu Samaria bhalyeteshe izi lya Ngulubhi, bhahabhatuma uPetro nu Yohana.
Da manzannin da ke Urushalima suka ji labarin Samariya ta karbi maganar Allah, sai suka aika masu Bitrus da Yahaya.
15 Nabhafiha hula bhabhapuutila aje bhaposheele Umpepo Ufinjile.
Da suka iso, suka yi masu addu'a, domin su karbi Ruhu Mai Tsarki.
16 Ensiku zyonti izyo baalisile ahuposhele Umpepo Ufinjile bhonti lelo bhahoziwe hwitawa lya Yesu.
Domin har wannan lokaci, Ruhu Mai Tsarki bai sauko kan kowannensu ba; an dai yi masu baftisma ne kadai cikin sunan Ubangiji Yesu.
17 U Petro nu Yohana bhabhabhishila amakhono bhabhapuutila, bhope baposhela Umpepo Ufinjile.
Sai Bitrus da Yahaya suka dora masu hannuwansu, sai suka karbi Ruhu Mai Tsarki.
18 U Simoni nawalola abhantu bhahuposhela Umpepo Ufinjile nabhabheshilwa amakhono na atume wanza aje abhapele ihela,
Sa'adda Siman yaga ana bayar da Ruhu Mai Tsarki ta wurin dorawar hannuwan manzanni, ya basu kudi.
19 Waga, “Mpeli nane ouwezo, owo aje shila muntu yehubhishila amakhono aposhelaje Umpepo Ufinjile.”
Ya ce, “Ku bani wannan iko, ni ma, don duk wanda na dora wa hannu ya karbi Ruhu Mai Tsarki.''
20 U Petro wabhuula waga ihela zyaho nawe wayo mtejele uhwo ubhishile aje ekarama ya Ngulubhi tipelwa ni hela.
Amma Bitrus yace masa, ''Azurfarka ta lalace tare da kai, saboda kana tunanin za ka malaki baiwar Ubangiji da kudi.
21 Suli ni hama hwu mbombo ene umwoyo gwaho segugoloshe hwa Ngulubhi.
Baka da wani rabo a wannan al'amari, domin zuciyarka ba daidai take da Allah ba.
22 Eshi laamba hwa Ngulubhi ulwinje abhahusajile ensebho zyaho embibhi ezyo.
Saboda haka ka tuba daga wannan muguntarka, ka kuma yi addu'a ga Ubangiji, domin mai yiwuwa ya gafarta maka game da manufar zuciyarka.
23 Elola umwoyo gwaho segulishinza hunanchishe gupinyilwe ne mbibhi.”
Domin na gane kana cikin bacin rai da kuma cikin daurin zunubi.''
24 U Simoni waga ilabha mumpuutile hwa Ngulubhi ezi zyamuyanjile zisahanaje.
Siman ya amsa ya ce, ''Kayi addu'a ga Ubangiji domina, kada wani daga cikin abubuwan nan da ka fada ya faru da ni.''
25 U Petro nu Yohana pabhawelaga afume uhwo bhalumbiliye muvijiji vivinja evya Samaria pamande bhawela hu Yerusalemu.
Sa'anda Bitrus da Yahaya suka bada shaida kuma suka fadi maganar Ubangiji, sun koma Urushalima; akan hanya, suka yi wa'azin bishara a kauyukan samariyawa da yawa.
26 Umalaika wa Ngulubhi wayanga nu Filipo waga sogola ushilile idala elya ntende(hu kusini) lwalihwishila hu Yerusalemu abhalile hu Gaza.” (Idala eli lili mwijangwa).
Yanzu kuwa Mala'ikan Ubangiji ya yi wa Filibus magana cewa, ''Tashi ka tafi ta kudu da hanyar da ta yi kasa daga Urushalima zuwa Gaza'' (wannan hanyar yana cikin hamada.)
27 U Filipo wabhala. Walola umuntu uwa hwi Ethiopia, afumle apuute hu Yerusalemu umuntu unu ali hasule ali gosi hu nyumba ya malkia wa hwi Ethiopia.
Ya kuwa tashi ya tafi. Sai ga wani mutum daga Habasha, baba ne mai babban matsayi a karkashin Kandakatu, sarauniyar Habasha. Shine yake mulkin dukan dukiyarta. Ya zo Urushalima domin ya yi ibada.
28 Akhiiye mwi gari lyakwa abhazyaga ibhangili lya Isaya igari palijenda abhale amwabho.
Yana komawa zaune cikin karussarsa, kuma yana karanta Littafin annabi Ishaya.
29 Umpepo wabhuula uFilipo zubhilila hwi gari elyo upalamane nalyo.
Ruhun ya ce wa Filibus, ''Ka je kusa da karussar nan.''
30 “U Filipo walishimbilila igari lila wamwunvwa ula umuntu abhazya mwibhangili elya Isaya wabhuzya uzyiliwe zyubhazya umwo?”
Sai Filibus ya gudu ya same shi, kuma ya ji shi yana karanta littafin annabi Ishaya, sai ya ce, ''Ka fahimci abin da kake karantawa?''
31 Umuntu ula uMwiethiopia waga embahwelewe wili umuntu nkasiga andongozye? Wakhope lezya uFilipo aje ainjile mwigari lyakwe bhakhale bhonti.
Bahabashen ya ce. ''Yaya zan iya, idan ba wani ya bishe ni ba?'' Ya roki Filibus ya shigo cikin karussar ya zauna tare da shi.
32 Ibhangili lyabhazyaga pasimbilwe eshi alongoziwe neshi engole nabhabhalanayo asinze; apumile myee neshi engole, sigahiguye ilomu lyakwe:
Wannan kuwa shine nassin da Bahabashen yake karantawa, ''An kai shi kamar tunkiya zuwa mayanka; shiru kuma, kamar dan rago a hannun masu sosayarsa, bai bude baki ba.
33 Azugumile hwakwe alongwe hwakwe hwa hepile: Weenu yaiyanga eshizazi shakwe(empapo yakwe)? amaisha gakwe gepile munsi.”
Cikin kaskancinsa aka yi masa shari'a da rashin adalci: Wa zai bada tarihin tsararsa? Domin an dauke ransa daga duniya.''
34 Ula uhasule mwithiopia wabhuuzya uFilipo unu umuntu yebhazya umu enongwa ezi zyakwe yuyo awe zya muntu winji”?
Sai baban ya tambayi Filibus, ya ce, ''Na roke ka, gaya mani, game da wa annabin yake magana? Da kansa, ko kuwa wani mutum dabam?''
35 U Filipo wamwandila mwumwo munongwa zyabhazyaga mwibhangili lya Isaya hulumbilile izu lya Yesu.
Filibus ya fara magana; akan littafin Ishaya, ya kuwa yi masa wa'azi akan Yesu.
36 Nabhandelela abhale bhafiha papali na menze ula uhasule wabhuzya uFilipo enya amenze ega epa henu hahansinti zya ahwoziwe?
Yayin da suke tafiya akan hanya, sai suka iso bakin wani kogi; Baban ya ce, “Duba, ga ruwa anan; me zai hana ayi mani baftisma?”
37 u Filipo waga nkuyitishe ebhajiye ula Umwithiopia waga eneteshe huje uYesu mwana wa Ngulubhe, ula Umwithiopia wimiliha igari lyakwe.
Filibus ya ce,” Idan ka gaskanta da zuciya daya, ana iya yi maka baftisma.” Sai Bahabashen ya ce, “Na gaskata Yesu Almasihu shine Dan Allah.”
38 Bhiha bhonti mwigari bhatumbushila mumenze, uFilipo nu mwithiopia uFilipo wamwozya(wabhatizya).
Sai Bahabashen ya umarta a tsai da karussar. Sai suka zo wurin ruwa dukan su biyu, Filibus da baban, Filibus kuwa yayi masa baftisma.
39 Nabhazubha afume muminzi bhonti Umpepo wanyatula uFilipo wasagala yu Mwithiopia mwene Umwithiopia wasogola nigari lyakwe abhalile shashiye humwoyo.
Yayin da suka fito daga cikin ruwan, Ruhun Ubangiji ya dauke Filibus; baban bai sake ganin shi ba, sai ya ci gaba da tafiyar sa yana murna.
40 Lelo uFilipo abhuinishe hu azoto alumbililaga muvijiji na mujini mpaka afishile hu Kaisaria.
Amma Filibus ya bayyana a Azotus. Ya ratsa wannan yankin yana wa'azin bishara a dukan garuruwan, har sa'anda ya iso Kaisariya.

< Imbombo zya Atume 8 >