< Imbombo zya Atume 3 >

1 U Petro nu Yohana bhabhalaga hushibhanza apuute, yahali saa tisa.
Sa'adda Bitrus da Yahaya suna hanya zuwa haikali a lokacin addu'ar karfe uku.
2 Umuntu umo alinanchisi manama afume shapipwe, bhahanyemulaga shila lisiku bhabhehaga mundyango ugweshibhanza, gwagwahitwaga gwinza, aje abhalabhaje abhantu bhabhahwinjila mushibhanza.
Wani mutum, gurgu ne tun daga haihuwa, ana daukar sa kulluyomi zuwa kofar haikali da ake kira Kyakkyawa, domin bara gun mutanen da ke shiga haikalin.
3 Nawabhalola aPetro nu Yohana bhazubhula aje bhinjile mushibhanza, wabhalaabha esadaka.
Da ya ga Bitrus da Yahaya suna shiga haikalin, sai ya roke su sadaka.
4 U Petro nu Yohana bhamwenya hu maso bhaga,”tenye ate.”
Bitrus da Yahaya kuwa suka zuba masa ido, Bitrus ya ce, ''Ka dube mu.''
5 Ula unanjisu manama wabhenya, wasubhila apelwe ahantu hahonti afume hwabhene.
Gurgun nan kuwa ya dube su, yana tsammanin zai sami wani abu a wurin su.
6 Umwene uPetro waga ane sendi ne, “hela wala edhahabu, lelo hendi naho hehupela. Hwitawa elya Yesu Kilisiti wa Nazareti, emelela.”
Amma Bitrus ya ce, “Azurfa da Zinariya ba ni da su, amma abin da nake da shi, zan baka. A cikin sunan Yesu Almasihu Banazare, Yi tafiya''
7 U Petro wakhata ukhono ulilo wabhusya, amafugamo gakwe gapata ikhone.
Bitrus ya kama hannun damarsa, ya daga shi; nan da nan kafafunsa da kashin idon sawayensa suka samu karfi.
8 Umuntu ula wimilila najende na rusherushe winjila mushibhanza nu Petro nu Yohana ohu ajenda yuyo ohu ahulumba Ungulubhi.
Da gurgun ya yunkura, ya mike tsaye sai ya fara takawa; ya shiga haikali tare da Bitrus da Yahaya, yana takawa, yana tsalle, yana kuma girmama Allah.
9 Abhantu bhonti nabhalola ajenda bhalumba Ungulubhi.
Dukan mutane suka gan shi yana tafiya yana kuma yabon Allah.
10 Bhamanya huje yayula yalinanjisu manama yalabhaga esadaka pandyango gweshibhanza; abhantu bhahaswiga embombo Ungulubhi zyabhombile hwa muntu ula.
Sun lura cewa, shine mutumin da ke zama yana bara a Kyakyawar kofar haikali; sai suka cika da mamaki domin abin da ya faru.
11 Abhantu nabhalola umuntu ula abhomiliye aPetro nu Yohana, bhashimbila muukumbi wawahetelwe wa Sulemani, bhahaswijile tee.
Yayin da yake rike da Bitrus da Yahaya, dukan jama'a suka matso wurinsu, a gefen dakalin Sulaimanu, suna ta mamaki kwarai.
12 U Petro nawalola isho, wabhabhu ula abhantu bha Israeli, yeenu muswiga? Nantele mutenya ate aje ate tetimwemelesizye umuntu unu hwi khone lyetu?”
Da Bitrus ya ga haka ya amsa wa jama'ar, “Ya ku mutanen Isra'ila, don me ku ke mamaki?” Don me ku ka zura mana ido, kamar mu ne muka sa shi ya yi tafiya da ikon kanmu ko adalcin mu?
13 Ungulubhi wa Ibulahimu, Ungulubhi wa Isaka, nuwa Yakobo, Ungulubhi wa Yise bhetu, amwemeshe utumishi wakwe uYesu. Unu amwe mwahakhanile hwa Pilato, nantele uPilato, ahanzaga huleshele wene.
Allah na Ibrahim, da Ishaku, da Yakubu, Allah na iyayenmu ya girmama bawansa Yesu. Shi kuka ki kun kuma bashe shi a gaban Bilatus da ya so ya sake shi.
14 Mwahakhene Umfinjile wa Ngulubhi umuntu Umwinza, mwahamwanza abhigulile unyambuda aleshelwe wene.
Kuka ki Mai Tsarkin nan, Mai Adalcin, maimakon haka kuka ce a sakkar maku mai kisan kai.
15 Amwe mwabudile umwene uwi womi, lelo Ungulubhi azyusya afume hwabhafwe - Ate tili bhaketi bhakwe.
Kun kashe mai ba da rai, wanda Allah ya tayar daga matattu, mu kuwa shaidu ne ga wannan al'amari.
16 Eshi, ulweteho hwitawa lya Yesu, unu lwalupiye ikhone elyajendele umuntu unu yamuhulola na kujua, alifanywa kuwa na nguvu. Imani ambayo inapitia kwa Yesu imempa yeye afya hii kamilifu, mbele yenu ninyi nyote.
Yanzu, ta bangaskiya ga sunansa - wannan mutum da kuke gani kuma kun san shi - ta wurin wannan sunan ne ya sami karfi. Bangaskiya cikin Yesu ta ba shi cikakkiyar lafiya, a gabanku duka.
17 Eshi, Bhaholo, bhane elola mwabhombile esho hunongwa yelema, atubhalongozi bhenyu shabhabhombile.
Ya ku 'yan'uwa, na san kun yi haka ne cikin rashin sani, yadda shugabaninku suka yi.
18 Lelo enongwa zya yanjile Ungulubhi ashilile akuwe bhakwe aje uYesu ailabha zibhombishe eshi.
Amma duk abubuwan da Allah ya fada ta bakin dukan anabawansa, cewa Almasihunsa zai sha wahala, yanzu ya cika.
19 Eshi mulabhe na galushe, nke mbibhi zyenyu zyepe nkazyenze ensiku ezya sungwe naseshelele nayenza umwene uYesu;
Saboda haka, Ku tuba, ku juyo, domin a shafe zunubanku, domin lokacin sabuntuwa daga wurin Ubangiji ya zo;
20 Aitumwa uYesu yasalulwe nu Ngulubhi hulimwe.
domin a aiko maku da Almasihu wanda aka kaddara wato, Yesu.
21 Umwene yayuyo emwanya lazima zimwejelele mpaka evintu vyonti navyaigaluha, vyayanjile Ungulubhi ashilile akuwe bhakwe afinjile. (aiōn g165)
Shine wanda dole sama ta karbe shi har zuwa lokacin komo da dukan abubuwa, game da abubuwan da Allah ya fada tun da ta bakin annabawansa tsarkaka. (aiōn g165)
22 Lyoli uMusa ayanjile, 'Huje Ugosi Ungulubhi aja aihubhiha ukuwe neshi ane afume hwa holo bhenyu. Mwaihumwonvwelezya shila hantu haibhabhuula amwe.
Musa hakika ya ce, 'Ubangiji Allah zai tayar maku da wani annabi kamar ni daga cikin, 'yan'uwanku. Za ku saurari dukan abin da zai fada maku.
23 Ihaibha aje shila muntu yasagaa ihutejelezya okuwe uyo aibhengwa ayepe pabhamwabho.'
Zai kasance kowanne mutum da bai saurari annabin nan ba za a kau da shi gabadaya daga cikin mutanensa.'
24 Lyoli, akuwe bhonti ahwandile hwa Samueli na bhaala bhabhapyanie pamwene bhatangazizye naziyanje ensiku ezi.
I, dukan annabawa tun daga Sama'ila da wadanda suka zo bayansa, sun yi magana sun ambaci wadannan kwanaki.
25 Amwe mulibhana bhakuwe neilagano Ungulubhi lyalagine na gogolo bhetu abhemande neshi shayayanjile nu Ibrahimu, 'Aje abhana bhe mpapo yaho abhantu bhonti bha munsi bhaisaiwa.'
Kune 'ya'yan annabawa da na alkawari wanda Allah ya yi da kakanninku, yadda ya ce wa Ibrahim, 'Daga zuriyarka dukan al'uman duniya za su sami albarka.'
26 Ungulubhi pa wamwimiha uYesu waleta hulimwe nasoti huje abhasaye amwe nkamwagaluha nahuzileshe embibhi zyenyu.”
Bayan da Allah ya ta da bawansa, a gareku ne ya fara aiko shi, domin ya albarkace ku tawurin juyadda kowannenku daga muguntarsa.”

< Imbombo zya Atume 3 >