< Imbombo zya Atume 22 >

1 Bhaholo na bhaise bhane, ehwiyuumile hulimwe.”
“Yanuwa da Ubanni, ku saurari kariya ta zuwa gare ku yanzu.”
2 Ubungano nabhuumvwa uPaulo ayanga eshiebrania, bhonti bhapuma kati. Wayanga waga,
Da taron sun ji Bulus na magana a harshen Ibraniyawa sai sun yi tsit. Ya ce,
3 “Ane endi muyahudi, empepwe hu Tarso ieneo lya hu Kilikia, ihapite elimu humuji ogu, omwalimu wane ali yu Gamalieli. Ihamanyije idala lyaligolushi elya bhaise bhetu. Ane endi khalaganu hwa Ngulubhi, neshi shamundola.
Ni Bayahude ne daga garin Tarwasa na Kilikiya, amma a karkashin Gamaliyal aka ilimantar da ni. An horar da ni sosai bisa ga bin hanyar dokokin kakkaninmu. Ina da himma ga bin Allah kamar yadda ku ma kuna da ita.
4 Nabhalavizye nabhapinyaga alume na bhashe na bhafunje mwijela.
Na tsananta wa wannan Hanyan har ga mutuwa; na daure maza da mata sa'annan na jefa su cikin gidan yari.
5 Ugosi wishibhanza nazee bhabhajiye ayanje, huje nahajile ekalata yabhala nayo hu Dameski, aje bhakhate nabhalete hu Yerusalemu abhantu abhidala lila aje bhalongwe.
Hakannan ma babban firist da dukan dattawa za su ba da shaida cewa na karbi izini daga wurinsu domin 'yan'uwa da ke a Dimashku, saboda in tafi can. Haki na shine in daure mabiyan Hanyan nan, in kawo su Urushalima domin a hukunta su.
6 Panabhalaga hu Dameski, lwanapalamiye, ulukhozyo lwafumile humwanya lwahozya.
Sa'anda ina cikin tafiya, ina kuma kusa da Dimashku, da tsakar rana sai farat daya ga babban haske daga sama ya haskaka kewaye dani.
7 Nahumvwa izu liyiga, 'Sauli, Sauli yeenu ohumvisya?'
Na fadi kasa sa'anan na ji murya na ce da ni, 'Shawulu, Shawulu, don me kake tsananta mani?'
8 Waga ane ne Yesu, Munazareti wu mvisya.'
Na amsa, 'Wanene kai, Ubangiji?' Ya ce mani, 'Nine Yesu Banazarat wanda kake tsananta wa.'
9 Bhaala bhabhali nane bhahumvizye izu lelo sigabhalolile umuntu yayangaga nane.
Wadanda ke tare da ni sun ga hasken, amma ba su gane muryar wanda ya yi magana da ni ba.
10 Nabhuuzya waga, ihonzye wili Gosi?' Wambuula waga imilila bhalaga hu Dameski uhwo ubhabhuulwe izyuhwanziwa abhombe.'
Na ce, 'Me zan yi ya Ubangiji?” Ubangiji ya ce mani, 'Tashi ka tafi cikin Dimashku, a can za a fada maka abinda wajibi ne ka yi.
11 Amaso gane gabadiye ulukhozyo lula lwali lukhali, bhaala bhabhali nane bhahata ukhono bhantwala hu Dameski.
Ban iya ganin wuri ba domin walkiyar hasken, sai na tafi cikin Dimashku ta wurin jagorancin wadanda ke tare da ni.
12 Uhwo natangana nu muntu umo, itawa yu Anania, uyo atinihwaga na Yahudi bhonti bhabhali uhwo, umuntu uyo akhite tee isheria.
A can na sami wani mai suna Ananiya, mai tsoron Allah bisa ga sharia, da kyakyawan suna kuma a gaban Yahudawa da ke zama a can.
13 Winza huline wimilila hwitagalila lyane waga holo wane Sauli, amaso gaho galole' Papaala nalola.
Ya zo gare ni ya ce, 'Dan'uwa Shawulu, karbi ganin gari.' A daidai wannan sa'a na gan shi.
14 Waga, 'Ungulubhi waise bhetu asaluye awe uzilole ezyasungwa umwene na hwumvwe izu lyaufuma mwilomu lyakwe.
Sa'annan ya ce, 'Allah na kakkaninmu ya zabe ka ka san nufinsa, ka ga Mai Adalcin nan, ka kuma ji muryar da ke fitowa daga bakinsa.
15 Eshi awe ubhabhe keti wakwe zyuzilolile na hwumvwe.
Gama za ka zama mashaidinsa ga dukan mutane game da abinda ka gani da wanda ka ji.
16 Eshi leha akhaabile emelela? Uyoziwe uyozye embibhi zyaho, ulikwizye itawa lyakwe.'
A yanzu me ka ke jira? 'Tashi a yi maka baftisma a wanke zunubanka, kana kira bisa sunansa.'
17 Nanawela hu Yerusalemu, nabhala mushibhanza apuute, nalola embonesyo.
Bayan da na dawo Urushalima, sa'anda ina addu'a a cikin haikali, sai na karbi wahayi.
18 Nalola ambuula aiga sogola hu Yerusalemu abhantu sigabhabhazyitishe enongwa zyaho nuhainjanga ane.'
Na gan shi ya ce mani, 'Gaggauta ka bar Urushalima yanzu, domin ba za su yarda da shaidarka game da ni ba.'
19 Ane naga abhene bhaminye huje nabhafungaga mwijela bhabhalikwizyaga itawa lyaho mumasinagogi.
Na ce, 'Ubangiji, su da kansu sun san yadda na sa su a kurkuku na kuma doddoke wadanda suka gaskanta da kai a kowacce masujada.
20 Ni danda lya Stefano uketi waho anehimiliye papipi nenalindaga amenda gabho bhabhabudaga u Stefano.'
A sa'anda a ke zubar da jinin mashaidinka Istifanus, ina nan tsaye ina goyon baya, ina kuma lura da rigunan wadanda suka kashe shi.'
21 Lelo ambuulile, 'Huje ihutuma uhutali hwabhantu bhamataifa.'”
Amma ya ce mani, 'Tafi, domin zan aike ka can wurin Al'ummai.'
22 Abhantu bhaga womo ayanje enongwa ezi. Pamande nantele bhabwaga bhage sogozyi umuntu unu pansi siga ahwanziwa aje abhe mwomi.”
Mutanen sun bar shi yayi magana har zuwa ga wannan lokacin. Amma sai suka ta da murya suna cewa, 'A kawar da wannan dan taliki daga duniya: don bai kamata ya rayu ba.'
23 Nabhabwaga bhaponya amenda nalusye amankondi humwanya,
Sa'anda suke tadda muryarsu, suna jefar da tufafinsu da kuma baza kura a iska,
24 ujemedari ugosi wamwinjizya uPaulo mungome. Bhabhuzya ahu bhahusheta ni nsanzo aje amanje huje yeenu abhantu bhahubwajila ibwago.
babban hafsan ya umarta a kawo Bulus a farfajiyan. Ya umarta da cewa a bincike shi da bulala, domin ya san dalilin da suka ta da ihu gaba da shi haka.
25 U Paulo nawakhomwa wabhuuzya uakida yapalamine nawo, “Eshi shinza hukhone umuntu yali Murumi samusile hulonje?”
Bayan da suka daure shi da tsirkiya, Bulus ya ce wa Jarumin da ke kusa da shi, “Ko daidai ne bisa ga doka a yi wa Barome wanda ma sharia ba ta kashe shi ba bulala?”
26 U Akida wabhala hwa jemedari waga umuntu unu Murumi.”
Da Jarumin ya ji haka, ya tafi wurin babban hafsan, yana cewa, “Me kake so ka yi? Gama wanan mutumin dan asalin Roma ne.”
27 Ujemedari wabhala wabhuuzya waga awe uli Murumi?” U Paulo waga, “Ena.”
Babban hafsa ya zo ya ce masa, “Gaya mani, kai dan asalin Roma ne?” Bulus ya ce, “Haka ne.”
28 Ujemedari waga, “Ane nakalile ni hela oulaia.” U Paulo waga ane endi Murumi wapapwe.”
Babban hafsan ya amsa masa, “Da kudi masu yawa na sayi yancin zama dan kasa.” Amma Bulus ya ce, “An haife ni dan kasar Roma.
29 Bhabhahanzaga hubhuuzye bhasogola lwulwo. Wope ujemedari wogopa nahumvwa huje uPaulo ali Murumi na huje afunjile.
“Sai mutanen da sun zo su tuhume shi sun bar shi nan da nan. Babban hafsa shi ma ya tsorata da ya gane Bulus dan asalin Roma ne, domin ya riga ya daure shi.
30 Shandabho lwakwe ujemedari ahanzaga amanye zyabhashitakiye u Paulo. Wabhakwizya agosi bheshibhanza nalonzi bhibalaza bhonti wamwaula inyabho uPaulo waleta, wabhiha pahati.
Washegari, babban hafsan ya so ya san gaskiyar tuhuma da Yahudawa suke yi a kan Bulus. Sai ya kwance shi daga sarka, ya kuma umarci babban firist da dukan majalisa su sadu. Sai ya kawo Bulus ya sa shi a tsakiyarsu.

< Imbombo zya Atume 22 >