< 2 Abhakorintho 4 >

1 Pipo tuli ni mbombo ene, khashele shishili tuiposhile, huluma satubhakhate etamaa.
Don haka, domin muna da wannan hidima, da kuma yadda muka karbi jinkai, ba mu karaya ba.
2 Pamandi yakwe, tukhanile amadala ngantughensoni vya vyubheele hatukhala na malibho, satibhombela shibhibhi izyo lwa Ngulubhi, awasilisye lwa lililyoli, tuwibhonesyatete zamila ya kila mutu witaziilya Ngulubhi.
Maimakon haka, sai muka rabu da dukan hanyoyin da ke na kunya, kuma na boye. Ba mu rayuwar makirci, kuma bamu yiwa maganar Allah rikon sakaci. Ta wurin gabatar da gaskiya, muna mika kanmu ga lamirin kowa a gaban Allah.
3 Nkashele alumbilele hwetu hwobheele, iyabhele hwabhala bhene bhabhatega.
Amma, idan bishararmu a rufe take, tana rufe ne ga wadanda ke hallaka.
4 Asalule hwabho Ungulubhi winsi ene abhapofo la enjele zyabho zyasazihweteha hahafumila habhawezya alole ulukhozyo ululambilelo umwamu wa Kristi, wali fwano gwa Nngulubhi. (aiōn g165)
A al'amarinsu, allahn wannan duniya ya makantar da zukatansu marasa bada gaskiya. A sakamakon haka, ba su iya ganin hasken bisharar daukakar Almasihu ba, wanda shine surar Allah. (aiōn g165)
5 Afwatanaje satu hwitangazya tete, ila Ukristi uGosi, natitete nashi patubhalongozya hunongwa ya Yesu.
Gama ba mu yin shelar kanmu, amma Almasihu Yesu a matsayin Ubangiji, mu kuma bayinku saboda Yesu.
6 Afwatane yayoyo ayanjile, “Ulukhozyo lwa ikhola afume nkisi. “Aitangazyezye moyo getu, afumye ulukhozyolwenjele yiutukufu wa Ngulubhi ubhoneshelo wa Yesu Kristi.
Gama Allah shine wanda ya ce, “Haske zai haskaka daga cikin duhu.” Ya haskaka cikin zukatanmu don ya bada hasken sanin daukakar Allah a gaban Yesu Almasihu.
7 Lelo tubhuto muvyombo vilongo ili nkebhoneshe nguvu ingositee ya Ngulubhi sagayetu.
Amma muna da wannan dukiya a randunan yunbu, yadda zai zama a bayyane cewa mafi girman iko na Allah ne ba namu ba.
8 Tutamyashila halisagati khophelwa tulola u wasi wasi ila satukata tamaa.
Muna shan tsanani ta kowace hanya, ba a ci mu dungum ba. Mun rikice amma ba mu karaya ba, an tsananta mana amma ba a watsar da mu ba.
9 Tuyimba hatu bhombilwe tutagwapansi satuhwangamila.
Ana tsananta mana amma ba a yashe mu ba. Aka doddoke mu amma ba mu lalace ba.
10 Insikuzyonti tinyemula mubele gwetu enfwa ya Yesu, aje uwomi wa Yesu uubhonehanaje mmabele getu.
Mu dai a kullayaumin muna dauke da mutuwar Yesu a jikkunanmu, saboda a bayyana rayuwar Yesu a jikkunanmu kuma.
11 Ati tatuli bhomi insiku zyonti tefeziwe afwe hunongwa ya Yesu, aje uwomi wa Yesu ubho neshe mumabele getu gishibinadamu.
Mu da muke a raye kuwa a kulluyaumin ana mika mu ga mutuwa saboda Yesu, domin rayuwar Yesu ta zama a bayyane a jikunanmu na mutuntaka.
12 Afatanaje, ifwa ibhomba ibhomba imbombo muhati yetu.
Saboda haka, mutuwa tana aiki a cikinmu, amma rai na aiki a cikinku.
13 Ila tulinabho Umpepo alengane na lweteshilo alagane na shila shashahandiwe, “Iheteshele, esho ehayanjile.” Ate nantele tuhwiteshela antele tiyanga.
Amma dai muna da wannan Ruhu na bangaskiya kammar yadda aka rubuta: “Na gaskata, saboda haka na furta.” Mu ma mun gaskata, haka kuwa muke fada.
14 Tuminye aje ola wazyonsezye Ugosi uYesu nantele ayituzyo syaate pamo numwihale, tumenya aje ayituleta ati pamo namwe nubhoneshelo wakwe.
Mun sani cewa wanda ya tada Ubangiji Yesu daga matattu za ya sake tada mu tare da Yesu. Mun san cewa zai gabatar da mu tare da ku a gabansa.
15 Shila hantu hali kwa ajili yenyu aje, neema shiwenela hwa bhantu abhinji, ensumbezyo zizi daje ahwonjelele umwamu uwa Ngulubhi.
Dukan abubuwa sabili da ku suke domin, yayin da aka baza alheri ga mutane dayawa, bada godiya ta karu ga daukakar Allah.
16 Esho satu hwanza ahwolowe. Ijapo hunzi tukulupa muhati tubhombwa shipya kila lisiku.
Don haka ba mu karaya ba. Kodashike daga waje muna lalacewa, daga ciki ana sabunta mu kulluyaumin.
17 Hushipindi ishi ishi ufupi amayemba yalisya ati huwomi umwamu wauzida ivipimilo vyunti. (aiōnios g166)
Domin wannan 'yar wahala ta dan lokaci tana shirya mu zuwa ga nauyin madauwamiyar daukaka wadda ta wuce gaban aunawa. (aiōnios g166)
18 Afwatanaje satizama hu vintu vyavibhoneha bali vyasagavibhoveha. Ivintu vyatigawezya avilole vyesavibhonehana vya wiwila; (aiōnios g166)
Domin ba muna kallon abubuwan da ake gani bane, amma abubuwan da ba a gani. Abubuwan da muke iya gani ba masu dawwama ba ne, amma abubuwan da ba a gani madawwama ne. (aiōnios g166)

< 2 Abhakorintho 4 >