< 2 Abhakorintho 12 >

1 Ilazimisya awivhune, lelo nahamo haha wonjelela nilwo. Ishi iwendelela insivhozyani na gafunuliwe afume humwanya wa Bwana.
Dole ne in yi fahariya, ko dashike bata da ribar komai. Amma zan ci gaba da wahayoyi da ruyoyi daga Ubangiji.
2 Uhumanya muntu omo katika Kristu unu amaha kumi na naganji ganni gagashi shilile kashele shimbele au huzi yebele, anisi minye, Ungulubhi amenye iyanyakulima humwanya wingo imwanya iyatatu.
Na san wani mutum cikin Almasihu, wanda shekaru goma sha hudu da suka wuce-ko a cikin jiki ne ko ba a jiki ba, ban sani ba, Allah ya sani-an dauke shi zuwa sama ta uku.
3 Namanya huje umuntu onu khamaimba shimbeli— au hunzi anisaiminye—
Kuma na san wannan mutumin-ko cikin jiki ko kuma ba cikin jiki ba, ban sani ba, Allah ya sani-
4 afhulilwe abhale humwanya hadi mupaladiso na nahuve amabhwo amiza sana bha bhantu yayandi agayanje.
an dauke shi zuwa Firdausi ya kuma ji madaukakan al'amura wadanda ba mai iya fadi.
5 Wali kwa ajiyayo ivuna. Lelo khanine nimwe nesivuna. Lelo alingane nusafuwani.
A madadin irin wannan mutumin zan yi fahariya. Amma a madadin kaina ba zan yi fahariya ba, sai dai game da kumamancina.
6 Khashele iwaza wivune, aghashele iwaza wivune, sanabha lema eshomana ninzanga ayanje uwanaluooli. Lelo imbaleshe evune, asiwepo uwansivhila shinje wigo gabhoneha muhati au gala gabhabhuvwa afume hulini.
Idan ina so inyi takama, ba zai zama wauta ba, domin gaskiya zan rika fada. Amma zan guje wa fahariya, domin kada wani ya dauke ni fiye da abinda ya gani ko ya ji daga gare ni.
7 Sigaiza wivune alengane nengoo gaga vfumile ighafwananana na manjele. Wisho sagaimbavhe mbili gwani ihabhomba nusentano ashambulila ani, aje engande galuhane insawivune.
Zan kuma gujewa fahariya saboda irin wadannan gagaruman ruyoyi. Domin kada in cika da girman kai, an ba ni kaya cikin jikina, manzon shaidan ya wahalshe ni, domin kada in yi girman kai dayawa.
8 Mala hatatu ihapepeha wa Bwana wili, angadahavhe wao, wavhe nashani.
Na roki Ubangiji har sau uku domin ya kawar mini da wannan.
9 Wope ahambula, “Uwihaziwa niwani uyile kwajiliyaliwe, wahuje inguvhu iwobwa huwinu. Isho, ihazasana awivhune elingane uwinu wanii ili ishi uwezo wa Kristi uwezye akhale pamwanya palini.
Amma ya ce mani, “Alherina isasshe yake a gare ka, domin ta wurin kumamanci karfi yake cika.” Don haka zan gwammace takama a akan kasawata, domin ikon Almasihu ya zauna a ciki na.
10 Phepoiwezya kwaajili ya Kristi, afwatane nuvhinu namaligo, naimba nishilavhe, nishishisiliha winu, antele imba nguvu.
Sabili da haka a gamshe nake ta dalilin Almasihu, cikin kumamanci, ko raini, ko matsaloli, ko jarabobi, ko kuma nawaya. Don ko dayaushe na raunana, ina da karfi kuma.
11 Anindilemai amwe mwa mwa mukandinizye shijanja, wagawe isumwangwa namwe. Pipipo nsali mwanasana wio awawitwa vhatumwa— wiza, hata kama anisaga initwe hantu.
Na zama wawa! Amma ku ne kuka tilasta mani haka, ya kamata ku yabe ni, domin ban kasa ga wadan da ake kira manyan manzanni ba, ko da shike ni ba komai ba ne.
12 Ishi manyilo shalwoli shatumwa nzyambishe pahati napati hati pinyu na hutabhu, imanyilo namanjele ni mbombo ingosi.
Cikakkun alamun mazanni sun faru a tsakanin ku, da cikakken hakuri, alamu da abubuwan ban mamaki da manyan ayyuka.
13 Nishibhu nri mwali bha muhimu bhansi hani kulinko umwafutile umwasagile, pipo lelo sihali lizigo hulimwi? Mu hobhoshe hwilwo!
Ta yaya kuka zama da rashin muhimmanci akan sauran Ikkilisiyoyin, sai dai don ban zama matsala a gare ku ba? Ku gafarce ni a kan wannan laifin.
14 Enyi! ane inditayali awhinze hulimwi mala yatatu. Sihabhazigo hulimwi, pipo siwanza ahantu hahonti hulimwi. Iwaza aje amwi. Pipo awana hawaziwa abhavhishe bhunto kwa ajili ya pafhi. Bhabha mbawanzawa abhishe imbuto.
Duba! A shirye nake domin in zo gare ku karo na uku. Ba zan so in zamar maku nawaya ba, domin ba kayanku nake so ba. Amma ku nake so. Domin ba 'ya'ya ne ya kamata su yi wa iyaye tanadi ba. Amma iyaye ne ya kamata su yi wa 'ya'ya tanadi.
15 Ihaimoga hani etumile natumilwe kwaajili yimoyo nginyu. Khamba imbaganile hani iwaziwa angane hashe?
Zan yi murnar biyan bukatunku, ko ya kai ga in bada rai na. Idan ni na kaunace ku, sosai, sai ni za a kaunata kadan?
16 Lelo nishi shashirire, sigaiha wilishile. Lelo pipo indijanja sana, ani nihakhente amweindhi nishi yabha gahusovhusana, ani nibha khite awe ishi indhi nishi yabhajile hujanja.
Amma kamar yadda yake, ban nawaita maku ba. Amma, da shike ni mai dabara ne, Ni ne na kama ku da yaudara.
17 Ishi ehejile wibhombele faida wayahyuthi witumile hulimwi?
Ko na cutar da ku ta wurin wadanda na turo maku?
18 Imwinishe u Tito ahweze hulimwi, ihi hatuma uholo uwinhi palishimo nao. Lelo Tito awa bhabha mbela faida amwi? Lelo, satajenda lalila? Lelo satajenda na magaga getu gagala?
Rokar Titus na yi domin ya zo gare ku, sa'an nan na turo shi da wani dan'uwa. Ko da na turo Titus, ya cutar da ku ne, ba cikin hanya daya muka yi tafiya ba? Ba a sawu daya muka yi tafiya ba?
19 Mumanya isho huje awalilo hanti iha tawiyumilaga ntinti hulimwi? Witalila lwa Ngulubhi, na katika Kristi, talitu yanga shila siku shila wa muntu twabhulanga abhamanyizyezye amwi.
Kuna tsammanin a dukan wannan lokaci muna kare kan mu a gaban ku ne? A gaban Allah, a cikin Almasihu muke fadin komai domin ku sami karfi.
20 Lelo ibhogopa huje piha iinza ama izha ibhaga amwe nishi pinsu ngwa. Lelo ibhogopa uje mugawezya asinte nanaje aani ni nishi pamusungwa. Isho gaishiwogopa huje hugawa nayangane, ukelo ulipuhanilyoyo anyonwe zya munyipuya ubima afasi amaseho ivigosi namao.
Ina tsoro domin idan na zo ba zan same ku yadda nake zato ba. Ina tsoro kuma ba za ku same ni kamar yadda ku ke zato ba. Ina tsoron cewa za a sami gardandami, kishi, barkewar fushi, buri na son kai, gulma, girman kai da yamutsi.
21 Iwogopa huje piibhuya na tena Ngulubhi wani agawezya eniswe witazi lwinyu. Iwogopa ingawezya avitililwe nahwinji ihi mho abhombabhivhi shahusili ishi. Nio bhasambile i vantu, nu malaya agabhomba.
Ina tsoron cewa bayan na dawo, Allahna zai iya kaskantar da ni a gaban ku. Ina tsoron cewa zan yi bakinciki domin mutane dayawa da suka yi zunubi kafin yanzu, wadanda kuma ba su tuba daga rashin tsarki da zina da fasikanci da ayyukan sha'awa da suka aikata ba.

< 2 Abhakorintho 12 >