< 1 U Timotheo 3 >

1 Enjango ewe ehwaminiha: nkashele umuntu asongwa abhe Mwemelezi, ahwanza embombo enyinza.
Wannan magana tabattaciya ce: Idan wani na da marmari ya zama shugaban Ikilisiya, ya na marmarin aiki mai kyau.
2 Omwemelezi lazima asabhe ne mbuno. Lazima abhe lume owasheomo nautele abhene kiasi, epyana, yali no utalatibu, opezi. Lazima abhe no uwezo owafundizye.
Don haka, wajibi ne shugaban Ikilisiya ya zama mara abin zargi. Ya zama mai mace daya. Wajibi ne ya zama mai kamewa, mai hankali, mai natsuwa mai karbar baki. Wajibi ne ya iya koyarwa.
3 Agajebhe wamwele evikali, asibhe wibho, abhe hogowe, abhe no lungano. Lazima asabhe wagane ehela.
Kada ya zama mashayin giya, da mai tankiya. A maimakon haka ya zama da natsuwa, mai salama. Ba mai son kudi ba.
4 Ebhanziwaje abhemelelaje shinza abhantu abhakhaya yakwe, na bhana bhakwe, ehwanziwaaje bhogopaje no lwiho lwunti.
Wajibi ne ya iya lura da gidansa da kyau, 'ya'yansa su zama masu yi masa biyayya da dukkan bangirma.
5 Nkashele omntu samenye abhemelele abhantu bhakhaya yakwe yoyo, abhasonjewole ikaisa elya ikanisa elya Ngolobhe?
Gama idan mutum bai iya sarrafa gidansa ba, ta yaya zai iya lura da Ikkilisiyar Allah?
6 Asabhe puti opya, asahenzeaga hwiyaula nagwe naibongwe nashi obhibhi.
Bai kamata ya zama sabon tuba ba, domin kada ya kumbura da girman kai, kada ya fadi cikin irin hukunci da aka yi wa Ibilis.
7 Lazima ne njendo enyinza wabhala bhonti bhabhali hwonze, asahenze agagwa akenye no tego ogwa bhibhi.
Wajibi ne kuma ya kasance mai kyakyawar shaida a cikin wadanda ba masubi ba, domin kada ya fadi cikin kunya da kuma tarkon Ibilis.
8 Ashemansi shesho, ehwanziwa aje bhabhe ajimbe nehema, bhasabhene nijango embibhi. Bhasamwele evikhali ashile ekawaida olwenje abhenetama.
Hakanan kuma Dikinoni su kasance da halin mutunci, ba masu magana biyu ba. Bai kamata su zama mashayan giya ko masu hadama ba.
9 Abhewawute humwoyo uginza gula ogwe lyali ne imani yehifhinguliwe.
Su zama masu rikon bayyananniyar gaskiyar bangaskiya da lamiri mai tsabta.
10 Bhabhe bhenyezewe nasoti, alafu bhafunzizye afwatane sebhali ne mbumo.
Daidai ne kuma a fara tabbatar da su, daga nan su fara hidima domin basu da abin zargi.
11 Abhashe shesho bhabhe no lwiho. Bhasahabhe bhasinjizi. Bhabhe hashe no waminifu hu mambo gonti.
Hakanan ma mata su zama masu mutunci. Bai kamata su zama magulmanta ba, amma masu kamewa da aminci cikin komai.
12 Ashemansi bhabhe bhalume ebhebhashe omo omo. Lazima bhabhemelelaje abhana bhabhowekhaya ziabho.
Tilas Dikinoni su zama masu mata daya daya. Su iya kulawa da 'ya'yansu da gidajensu.
13 Bhala bhabha bhombashinza bhapata olwemelelo olwinza nodandamu ogosi, hiyimani yeli hwa Kristi oYesu.
Gama wadanda suka yi hidima da kyau sun sami tsayawa mai kyau da gabagadi cikin bangaskiyar da ke cikin Almasihu Yesu.
14 Ehandishe amambo ega hulimwe enzahwenze hulimwe sheshi karibu.
Ina rubuta maka wadannan abubuwa, da sa zuciya zan zo wurin ka ba da jimawa ba.
15 Nkashe nolobhela, esimba omanye eshabhale hunyumba ya Ngolobhe, yashelelili likanisa lya Ngolobhe, yali mwomi owemelelo nwelioli.
Amma idan na yi jinkiri, ina rubuta maka ne domin ka san yadda za ka gudanar da al'amuranka a cikin gidan Allah, wato Ikklisiyar Allah rayyayiya, ginshiki da kuma mai tallafar gaskiya.
16 Nasagahakhanwa aje lyoli eyebhuNgolobhe wawiguliwe ognsi: “Abhoneshe hubele, wazibitizya neRoho, wabhoneha wantumi, watangaziwa mwamwabho abhensi, bhasongwa ensiyonti, bhamwega amwanya hutukufu.”
Babu musu an bayyana cewa ibadarmu ta gaskiya da girma take: “Ya bayyana kansa cikin jiki, Ruhu ya baratar da shi, mala'iku suka gan shi, aka yi shelarsa a cikin al'ummai, aka gaskanta shi a duniya, sa'an nan aka dauke shi sama cikin daukaka.

< 1 U Timotheo 3 >