< 1 U Timotheo 1 >

1 U Paulo, Utumwa wa Yesu Kristi, alengane ne ndajizyo zya Ngolobhe watokoye ate O Yesu Kristi wali jasili wetu,
Bulus, manzon Almasihu Yesu bisa ga umarnin Allah Mai cetonmu, da Almasihu Yesu begenmu,
2 hwa Timotheo omwana wane welyoli hulweteshelo lwa lufuma hwa Ngolobhe o Baba no Kristi oYesu obhwa wetu.
zuwa ga Timoti, dana na gaske cikin bangaskiya: Alheri, jinkai da salama daga wurin Allah da Almasihu Yesu Ubangijinmu.
3 Nashi sanabhozyezye nanasogolaga abhale hu Makedonia, osagala hu Efeso ili aje owezye abhabhozye abhantu aje waganjefundizye enongwa ezyenje.
Kamar yadda na nanata maka ka yi, da zan tafi Makidoniya cewa, ka dakata a Afisa domin ka umarci wadansu mutane kada su koyar da wata koyarwa dabam.
4 Nantele bhaganje tejezye enongwa zye vilale ne ozoza zye shikholo zya sezili no mwisho. Ezyo zileta amabisanyo ashile awavwe ahwengwa Ngolobhe gwe lweteshelo.
Kada su bata lokacinsu wajen sauraron tatsunniyoyi da kididdiga marar iyaka. Wannan yana haddasa gardandami, maimakon taimakawa shirin Allah, da ke ta wurin bangaskiya.
5 Ilengo lye ndajizyo ezyo luganano lwalufuma humoyo aminza humwoyo ogwinza na hulweteshelo lwe lyoli.
Manufar shari'a kuwa kauna ce daga tsabtacciyar zuciya, da tsatstsakan lamiri, da kuma sahihiyar bangaskiya.
6 Abhantu wamo wakosile shashahanziwaga bhazileshile endijizyo ezi bhagulishiye enongwa zyabho endema ndema.
Wadansu sun kauce daga tafarkin sun juya zuwa ga maganganun banza.
7 Bhawanza aje bhabhanje waalimu bhe ndajizyo, lelo sebhawelewa habhayanga au habhasimisizya.
Suna so su zama malaman sha'ria, amma basu fahimci abin da suke fada ba ko abin da suka tsaya akai.
8 ila tihwelewa aje endajizyo nyinza hwa muntu waizufumila sawasawa.
Amma mun sani shari'a tana da kyau idan an yi amfani da ita bisa ga ka'ida.
9 Tehwelewa aje, endajizyo sezya bhehwelwe kwa ajili ya muntu we lyoli ila hwa bhala bhabhana na nkanye endajizyo na bhe mbibhi, abhantu bhasebhaputi abhe mbibhi, nabhasebhali no Ngolobhe nabhe mbibhi. Etungwilwe hwebho bhabhahudu ababa na maye bhabho, hwebho agoji,
Gama mun san wannan, shari'a ba domin mai adalci take ba, amma domin marasa bin doka, mutane masu tawaye, da marasa bin Allah, da masu zunubi, da marasa Allah, da masu sabo. An bada shari'a domin masu kisan iyaye maza da iyaye mata, da masu kisan kai,
10 kwa ajili yamalaya nebho awantu azinzi, nebho bhabhateka awantu nabhabhombe watumwa, sebabu yilenka, na shahidi bhilenka, na bhonti na bhonti bhabhali shingunga ne nongwa yenpiana.
Domin fasikai da 'yan ludu, domin masu satar mutane su kai su bauta, domin makaryata, da masu shaidar zur, da kuma dukan abin da ke gaba da amintaccen umarni.
11 Enongwa ezi zifumilana izu lye umwamu wa Ngolobhe welusayo na ambayo hweyo bhaniminile.
Wannan umarni bisa ga daukakkiyar bisharar Allah ne mai albarka, wadda aka bani amana.
12 Ehusalifya o Yesu Kristi Ogosi wetu. Ampiye enguvu abazizye ane aje endi mwaminifu, na wambeha pambombo yanewe.
Ina gode wa Almasihu Yesu Ubangijimu. wanda ya karfafa ni, gama ya karbe ni amintacce, ya sani cikin hidimarsa.
13 Nali muntu wemasola, watese na we wibho. Lakini ansajiye afuatanaje na bhombile bila amanye siyo senaputaga.
Dama can ni mai sabo ne, mai tsanantawa kuma dan ta'adda. Amma duk da haka aka yi mani jinkai domin na yi su cikin jahilci da rashin bangaskiya.
14 Eneema ya Ngolobhe wetu imemile lwetweshelo no lwomvwano wawuli hwa Kristi oYesu.
Amma alherin Ubangijinmu ya kwararo mani tare da bangaskiya, da kauna da ke cikin Almasihu Yesu.
15 Enongwa ezi zya hwetehwe na ahwanziwa aposhelewe nabhantu whonti, aje Okristi oYesu ahenzele munsi ahwokole bhe mbibhi. Ane endi bhibhi ashile wonti.
Wannan bishara amintacciya ce, ta isa kowa ya karba, cewa Almasihu Yesu ya zo cikin duniya domin ceton masu zunubi, a cikinsu kuwa ni ne mafi lalacewa.
16 Lakini ane napewilwe ehuluma aje mhati yane ane, awande gonti, oKristi oYesu awonesezye ou vumilivu wonti. Abhombile esho nanshi omfano gwa wonti bhabhai humweteshela omwene ashilile owomi wewilawila. (aiōnios g166)
Saboda haka ne na sami jinkai, domin ta wurina ni na farko, a nuna hakurin Yesu Almasihu. Ya yi wannan domin in zama misali ga wadanda za su bada gaskiya zuwa rai madawwami. (aiōnios g166)
17 Na esalezi omwene wasagali no umwisho, wasaga afwa, wasabhoneha, Ongolobhe mwene, ebhe heshima no umwamu wewilawila. Amina. (aiōn g165)
Yanzu, ga Sarkin zamanai, marar mutuwa, boyayye, Allah makadaici girma, da daukaka su tabbata a gare shi har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
18 Eweha endajizyo eli witazi lyaho Timotheo, mwana wane. Ewomba eshi alengane no kuwaa wawahepere epa kwanza elengane nawe aje obhe nawe muvitu evinza.
Ina danka wannan umarni gareka, dana, Timoti. Ina haka ne bisa ga anabcin da aka yi a baya game da kai, domin ka shiga yaki mai kyau.
19 Obhombe esho ili nkobhe no lweteshelo no mwoyo ogwinza bhamo bhamo wakhene ega walutezya ulweteshero.
Ka yi wannan domin ka zama da bangaskiya da kyakkyawan lamiri. Wadansu mutane sun ki sauraron wannan suka yi barin bangaskiyarsu.
20 Nashi shila ohemenayo no o Alekizanda ambao upiye o setano aje awafundizye bhaswilije.
Kamar su Himinayus da Iskandari, wadanda na bada su ga shaidan domin su horu su koyi kin yi sabo.

< 1 U Timotheo 1 >