< 1 OPetro 1 >

1 Untumwa u Peteri wa Yesu Kiristi, abhajenu bhaulugabhanyo, hwa asalulwa abha Ponto yonti, Galatia, Kapadokia, Asia, ni Bithinia,
Bitrus, manzon Yesu Almasihu, zuwa ga zababbu wadanda suke baki, a warwatse cikin Buntus, Galatiya, kappadokiya, Asiya, da Bitiniya.
2 afumilane mu umanye wa Ngolobhe, u Dada, hwa zehufye nu umpepo umfinjile hwa hwogope hwa Yesu Kilisti hwa hwitilizye idanda lyakwe. Weeneibhe lumwinyu nu tenganu winyu wonjele.
Bisa ga rigasanin Allah Uba, Ta wurin tsarkakewar Ruhu, zuwa biyayya da yayyafar jinin Yesu Almasihu. Alheri da salama su yawaita a gareku.
3 Ungulubhi uDada Ugosi witu Yesu Kilisti asa wi yiwaje. Hugosi wi nkumbu yakwe ahatipela apapwe winza hwa udandamazu wi mpyano izya zyushe hwa Yesu Kilisti afume hubhafwe,
Albarka ga Allah Uban Ubangijinmu Yesu Almasihu. Ta wurin jinkansa mai girma, ya maya haihuwarmu zuwa bege mai rai ta wurin tashin Yesu Almasihu daga matattu.
4 hwi puano lyesagalimaliha sebhubhabhe ni ntavu sebhubhatapushe. Tibhishilevea mwanya nu Nguluvi.
Zuwa gado marar lalacewa, marar baci, ba kuma zai kode ba. Wanda aka kebe a sama dominku.
5 Hu ngovu zya Unguluvi tidimwa ashilile mlwitiho ulwilohele wewuliho wigulilwe hunsiku zya humpelela.
Ku da ikon Allah ya kiyaye ta wurin bangaskiya domin ceto wanda za'a bayyana a karshen zamanai.
6 Mushanje hwili poshe ihwanziwa huyumvwe insibho hwajelo zyontizila.
Cikin wannan kuna murna da yawa, duk da ya ke ya zama wajibi gare ku yanzu ku yi bakin ciki, a cikin jarabobi iri iri.
7 Izi huhuje ulwitiho lwinyu lujelwa ulwitiho lwe gosi ashile impiya zyezitaga mumwoto, winjelo zyilwitiho lwetu injelo zifumila huje ulwitiho lubhe nu mpopo uwinza ni nshinshi muzyusyo wa Yesu Kilisiti.
Wannan kuwa da nufin a iske aunawar bangaskiyarku ne, bangaskiyar da tafi zinariya daraja, wadda takan lalace ko da an gwada ta da wuta. Wannan ya faru domin bangaskiyan nan taku ta jawo maku yabo da girma da daukaka a bayyanuwar Yesu Almasihu.
8 Semhunola lakini mungine. Semhunola isalizi lakini mhwitiha hwa mwene aje usungwo wewumemile utumtumu.
Wanda kuke kauna, ko da yake baku ganshi ba. Ko da yake baku ganinsa yanzu, duk da haka kun bada gaskiya gare shi murnar da ku ke yi kwarai da farin ciki wanda tafi gaban a fadi cike da daukaka.
9 Eshi muposhela mwinimwi imbombo zyilwitiho lwinyu, ulokole uwa mhati.
Kuna karbar sakamakon bangaskiyarku, ceton rayukanku.
10 Akuwa bhahanzile abhuzye hai aje ulokole ubhu uwiwene handi winyu.
Annabawan da su ka yi annabcin ceton da ya zama naku su ka yi bidassa suka bincike kuma da himma.
11 Bhahanzile amanye ajeulokole bhuliwe handi winzile. Nantele bhanzile amanye huje ahabhalilizyo bhuli umpepo Kilisti yali mhati yabho ayanjile henu nabho ili lyafumie lula lwe abhabhuzyaga nzila aje amayimba ga Kilisti nu tuntumwe wunginza.
Sun nemi su san ko wanene da kuma kowanne lokaci ne Ruhun Almasihu da ke cikinsu yake bayyana ma su. Wannan ya faru ne sa'adda yake gaya ma su tun da wuri game da shan wahalar Almasihu da kuma daukakar da zata biyo baya.
12 Yakunkwilwe hwa kuwa aje bhabhombelaga imbombo izi natwi hwabhibho twali namwi injango zyi imbombi izi ashilile bhala bhebhahwanza ni zwi humwinya hwidala ilya mpepo umfinjile ya tumwilwe afume humwanya imbombo zye antumi bhayigana agubulilwe hwakwe.
An kuwa bayyana wa annabawan cewa ba kansu suke hidimtawa ba, amma ku suke yi wa hidima. Wannan shine abin da suke yi game da abin da aka rigaya aka gaya maku, ta wurin wadanda da Ruhu mai Tsarki ya bishe su. Wanda aka aiko daga sama. Wadannan sune abubuwan da mala'iku ma suka yi marmarin a bayyana masu.
13 Ishi mpinye unsana winjele zyinyu mubhemyee munsibho zyinyu mubhe ni khone ugolosu mu wene wewahayiyinza humwinyulwe ayigubulwa uYesu Kilisti.
Domin wannan fa ku natsu. Ku yi dammara a hankalinku. Ku kafa begenku sarai akan alherin da za'a kawo maku a lokacin bayyanuwar Yesu Almasihu.
14 Ndeshe abhana bhebhahwiha msahapinywe mwimimwi nu pafu we mwalondole lula le mwali se mwali semwaminye.
Kamar 'ya'ya masu biyyaya, kada ku biyewa sha'awoyinku na da a zamanin jahilcinku.
15 Lelo ndeshe shabhakwizizye shahali ngolosu namwi mubhe bhagolosu injendo zyinyu.
Amma yadda shi wanda ya kira ku mai tsarki ne, kuma ku zama da tsarki cikin dukkan al'amuranku.
16 Ishi lisimbilwe aje mubhe bhagolosu hunongwa yani indi ngolosu.
Domin a rubuce yake, “Ku zama da tsarki, gama ni mai tsarki ne.”
17 Nke mwankwizya “uDaada” yalonga hwi lyoli alingane ni mbombo zya muntu wowonti jendaga na masala ushulo na huyisye.
Idan ku na kira bisa gare shi “Uba” shi wanda yake hukuntawa ba da tara ba, amma gwar-gwadon aikin kowane mutum, sai kuyi zaman bakuncinku da tsoro da bangirma.
18 Mumunye aje saga yali huhela - ivintu vyevinanjiha vyebinanjiha vye mulokoshe afume hu njendo zyinyu izyilema zyemwahamanyie afume hwaso bhinyu.
Kun san cewa ba da azurfa ko zinariya mai lalacewa aka fanshe ku ba, daga halinn wauta da kuka gada daga wurin iyayenku.
19 Lelo mlokoshe huidanda lyinshishi ya Kilisiti ndeshe lyingole inyiza yesili namadenaje.
Maimakon haka an fanshe ku da jinin Almasihu mai daraja, marar aibu kamar na dan rago.
20 Lelo uYesu ahali afume huwando wi insi lelo insiku izi izyahumpelela agubulilwe humwinyu.
An zabi Almasihu tun kafin kafawar duniya, amma a karshen zamanu ya bayyanu a gare ku.
21 Mumwitishe Ungulubhi ashilile nuva mwene, yu Ngulubhi anzyusizye afume hubhafwe ye ahampiye utuntumu aje ulitiho lwitu lubhe dandamazu hwa Nguluvhi.
Ku da kuka bada gaskiya ga Allah ta wurinsa, wanda ya tashe shi daga matattu ya kuma bashi daukaka domin bangaskiyarku da begenku su kasance cikin Allah.
22 Mubhombile mmyoyo ginyu abhe mazelu ahwitishile ilyoli hwa huje ulugano lwa holo nu golosu muganane hani afume mmoyo.
Da shike kun tsarkake rayukanku cikin biyayyar ku ga gaskiya zuwa ga sahihiyar kauna ta 'yan'uwa, sai ku kaunaci junanku da zuciya mai gaskiya.
23 Mupapilwe ulwa bhili siga humbeyu yinanjicha imbeya yasihanjiha ashilile huwumi wizwi lya Nguluvhi lyelisagiye. (aiōn g165)
da shike an sake hai'huwarku ba daga iri mai lalacewa ba amma daga iri marar rubewa, ta wurin maganar Allah wadda take rayuwa ta kuma dawwama. (aiōn g165)
24 Huje amabili gonti galije masole nu tuntumu wakwe wonti ndeshe iua lyitundu itundu lyesalihwuma nagwe.
Gama “dukkan jiki kamar ciyawa yake, dukkan darajarsa kuwa kamar furen ciyawa take. Ciyawa takan yi yaushi, furenta ya kan yankwane ya fadi,
25 Lelo izwi lya Ngulubhi lisyalawila.” Ili lizwi lyelumbililwe hulitwe. (aiōn g165)
amma maganar Ubangiji tabbatacciya ce har abada. “Wannan ita ce maganar bishara wadda akayi maku wa'azinta.” (aiōn g165)

< 1 OPetro 1 >