< 1 Yohani 4 >

1 Waganwe msahaheteshe ashila impepo zijeziaji impepo mlole nkazifuma hwangolobhe, akuwa winchi wi leaka wafume mus'i.
Kaunatattu, kada ku amince da kowanne ruhu. Amma ku gwada ruhohi ku gani ko na Allah ne, gama annabawan karya masu yawa sun fito zuwa cikin duniya.
2 Hweli mza humanye umpepo ufijile uwa ngolobhe impepo yinza humweteshe aje uYesu uKiristi ayezele nu belegwa ngolowe,
Ta haka zaku gane Ruhun Allah, dukkan ruhun da ya amince Yesu Almasihu ya zo cikin jiki na Allah ne,
3 shila impepo ya sanga ihumweteha uYesu saga ya Ngolobhe. Ene impepo yihuhana U Kiristi elamwahayuvwezye aje ihueza eshi ilehomuns'ii.
kuma dukkan ruhun da bai amince da Yesu ba, ba na Allah bane. Wannan ruhun magafcin Almasihu ne, wanda kuka ji cewa yana zuwa, ya kuwa rigaya yazo cikin duniya.
4 Amwe mli wahwaangolowe, wana waganwe, mliwawameni yalimhati yenyu yu Gosi ashile yali mun'sii.
'Ya'yana kaunatattu, daga Allah ke, kuma kun rigaya kun yi nasara da su da yake wanda ke cikinku ya fi wanda ke cikin duniya girma.
5 Awene wa mun'sii ziawayanga zya mun'sii awamun'sii wa huwatenjelezia.
Su na duniya ne, saboda haka abin da suke fadi na duniya ne, duniya kuma tana sauraronsu.
6 Ate tili wa hwa Ngolobhe. Yamenye Ungolowe ahututenjelezia ate. Yasaga aliwa ngolowe sangawajie hututenyelezie. Hweli timanya impepo wa lioli nantele timanya impepo yi leaka.
Mu na Allah ne, duk wanda ya san Allah yana saurarenmu. Wanda ba na Allah bane, ba ya sauraronmu. Ta haka muka gane ruhun gaskiya da ruhun karya.
7 Waganwe tigananaje tiwene tiwene shesho ugano waNgolowe, shila weka yaganile apapwilwe nu Ngolobhe na ntele amenye Ungolowe Unguluwi.
Kaunatattu, mu yi kaunar juna, gama kauna ta Allah ce, wanda yake kauna an haife shi daga wurin Allah, kuma ya san Allah.
8 Umwene yasanga aganile saga amenye Ungolowe, shesho Ungolowe walugano.
Mutumin da baya kauna ba na Allah ba ne, kuma bai san Allah ba, gama Allah kauna ne.
9 Shesho oluoulugano lwa Ngolobhe lwahakwinkwiliwe mwawamo awamwetu, shesho Ungolobhe ahasontelezwa umwana wakwe mwene musi aje tidele ashilile umwene.
A cikn haka aka bayyana kaunar Allah a garemu, Allah ya aiko tilon Dansa cikin duniya domin mu rayu ta wurinsa.
10 Olu ulugano sagaje tahaganile, Ungolobhe yuyo ahatiganile ahatuma umwana wakwe atisombele imbiwi zyetu.
A cikin wannan akwai kauna, ba mune muka kaunaci Allah ba, amma shi ya kaunace mu ya aiko da Dansa ya zama mai gafarta zunubanmu.
11 Waganwe, Ungolobhe nkatigene nate shesho tigananaje tete tete.
Kaunatattu, da yake Allah ya kaunace mu haka, ya kamata mu kaunaci junanmu.
12 Nomo wowonti yanolile Ungolobhe Nkati ganene teet tete, Ungolobhe akhala mhati yetu Ugano lwake lumalihine mhati yetu.
Ba wanda ya taba ganin Allah. Idan muna kaunar juna, Allah yana zaune cikinmu, kuma kaunarsa tana zaune a cikinmu.
13 Hueli tumeye aje tikhala mhati yakwe numwene akhala mhati yetu, huje atipiye upenpo wakwe.
Ta haka mun sani muna zaune a cikinsa shi kuma a cikinmu, saboda ya bamu Ruhunsa.
14 Tulolile nantele tisimizishe aje udaada atumile umwana huje mfuolo winsii.
Mun gani mun shaida, cewa Allah ya aiko Dan, domin ya zama mai ceton duniya.
15 Uno yahumweteha aje uYesu mwana wa Ngolowe, Ungolowe akhala mhati yakwe nu mwene mhati ya Ngolowe.
Duk wanda ya amince Yesu Dan Allah ne, Allah na zaune cikinsa, shi kuma a cikin Allah.
16 Timanya na humweteshe ulugano lwalinalo Ungolowe mhati yetu. Ungolowe lugano, umwene yakhala mhati mlugano akhala mhati mwangolowe nu ngolowe akhala mhati mwa mwene.
Mun sani kuma mun gaskata da kaunar da Allah yake da ita dominmu, Allah kauna ne wanda yake zama cikin kauna yana zaune cikin Allah, Allah kuma a cikinsa.
17 Ulugano olu lumalihine hulite, tiwe ni daada isiku lilozi, tiwe nashiumwene shaleho. Nateshashele mun'sii umu.
Dalilin wannan kauna ta kammala a cikinmu, domin mu kasance da gabagadi a ranar shari'a, domin kamar yanda ya ke haka muma muke a cikin duniyan nan.
18 Naaumo uwoga mhati yi lugano. Ulugano wanalioli utanga uwoga hunze, uwoga ukondana nu lunzi. Lelo umwene yahogopa sagamalihene nu lugano.
Babu tsoro a cikin kauna. Amma cikkakiyar kauna takan kawar da tsoro, domin kuwa tsoro na tafi tare da hukunci. Amma wanda yake da tsoro ba shi da cikkakiyar kauna.
19 Tisongwa aje Ungolowe atiganile hulwandilo.
Muna kauna domin Allah ne ya fara kaunarmu.
20 Weka nkayaje iganile, “Ungolowe” lelo ahuvitilwa uholo wakwe uyo alinilenka shahije nkasaga uganile uholo waho yuhunola sangaugagana Ungolowe yusanga uhulola.
Idan wani ya ce,”Ina kaunar Allah”, amma yana kin dan'uwansa, makaryaci ne. Domin wanda baya kaunar dan'uwansa da yake gani, ba zai iya kaunar Allah da bai taba gani ba.
21 Ene yindajizwo ene yatili nayo ifumile hwamwene: Wowonti yaganile Ungolowe, ahuaziwa agane nuholo wakwe wope.
Wannan ne umarnin da muke da shi daga wurinsa: Duk wanda yake kaunar Allah dole ne ya kaunaci dan'uwansa.

< 1 Yohani 4 >