< 1 Abhakorintho 5 >

1 Tumvyezye inongwa aje muwamo mli wa malaya, mlinumalanya wasanga uleho hata huwantu wa Munsi. Tumvyozye aje umo agona nushi wa udaada wakwe.
Mun ji cewa akwai lalata mai kazanta a cikin ku, irin lalatar ba ba a yarda da ita ba ko a cikin al'ummai. Labarin da na samu shine, wani daga cikin ku yana kwana da matar mahaifinsa.
2 Namwe mhuitutumla! Badala ya zungumile? Ola yawombile esho ahwanziwa mumwefye awe mwene.
Kuma kuna fahariya sosai! Ba bakinciki ya kamata ku yi ba? Shi wanda ya yi haka, dole a fitar da shi daga cikin ku.
3 Sangatipeka ishibile ishimpepo tilipeka inonjile umwene yawombile isho, aje nahali namwe.
Gama Kodashike ba ni tare da ku cikin jiki, amma ina tare daku a ruhu, na rigaya na hukunta wanda yayi wannan, tamkar ina wurin.
4 Lwamtangama peka hwitawa lya Bwana Yesu nu Umpepo wane ileho epa ingobu izya Bwana Yesu, inonjile umtu oyo.
Lokacin da ku ka taru a cikin sunan Ubangijinmu Yesu, ruhuna yana nan tare da ku cikin ikon Ubangiji Yesu, na rigaya na hukunta wannan mutum.
5 Umuntu uyo itwaliye usietano aje ubele gwakwe unanjishe, impepo yakwe iyokolewe isiku ilya Bwana.
Na yi haka ne domin in mika wannan mutum ga Shaidan domin a hallaka jikin, don ruhunsa ya tsira a ranar Ubangiji.
6 Amampoli genyu sagahantu hinza. Sagammenye intavu ndondo inanganya idonge lionti?
Fahariyarku bata yi kyau ba. Ko baku sani ba yisti dan kadan ya kan bata dukan dunkule?
7 Myonzyaje mwemwe muwene intavu inzimande, aje muvye donge lipya aje muwe lindazi lisagalisapile hua Kristi, Umwana Ngole wetu ishikulukulu awolilwe.
Ku tsarkake kan ku daga tsohon yisti domin ku zama sabon dunkule, wato gurasar da ba ta da yisti. Gama an yi hadayar Almsihu, dan ragonmu na idi.
8 Huje twangaje ishikulukulu sagohuutavu imande, intavu imbiwi, ate tishanje ni indazi lisanga liweshelwa intavu wa ishishi ya nalioli.
Don haka, bari mu yi idinmu ba da tsohon yisti ba, wato yisti irin na rashin tabi'a da mugunta. Maimakon haka, bari muyi bukin idi da gurasa marar yisti ta aminci da gaskiya.
9 Nahandishi ikalata yane aje msahasangane na amamalaya.
Na rubuta maku a cikin wasikata cewa kada ku yi hudda da fasikan mutane.
10 Sagaiyanga aje awamalaya wa Munsi umo msahakhale nao munsi wawahopa, wawaputa uzimu, indi mwepile munsi.
Ba ina nufin fasikan mutane na wannan duniya ba, ko masu zari, ko 'yan'damfara, ko masu bautar gumaka, tunda kafin ku rabu da su sai kun bar wannan duniya.
11 Ane ihumbasimbila aje msahasangane na wawonti ya kwiziwa sahala nendu hwa Yesu alafu malaya yanyonywa, yahopa yaputa uzimu yalinga yaholwa, hatashale msahalye nao umuntu yalio esho.
Amma yanzu ina rubuta maku cewa kada ku yi hudda da duk wanda ake kira dan'uwa amma yana zama cikin fasikanci, ko zari, ko bautar gumaka, ko in shi mai ashar ne, ko mashayi, ko dan'damfara. Kada ko abinci ku ci da irin wannan mutum.
12 Inzahuwalonje wele wawali honzi yishwanza? Amwe sangamhuwalonga wawali msihi wanza?
Domin ta yaya zan iya shar'anta wadanda ba 'yan Ikklisiya ba? Maimakon haka, ba ku ne zaku shar'anta wadanda ke cikin ikilisiya ba?
13 Eshi Ungolobhe ahuwalonga wawali honze. “Mwefyanji umntu umiwi yali humwenyu”
Amma Allah ke shar'anta wadanda ke waje. “Ku fitar da mugun mutumin daga cikin ku.”

< 1 Abhakorintho 5 >