< Salmos 78 >
1 Uma contemplação de Asaph. Ouça meus ensinamentos, meu povo. Vire seus ouvidos para as palavras da minha boca.
Maskil na Asaf. Ya mutanena, ku ji koyarwata; ku saurari kalmomin bakina.
2 Vou abrir minha boca em uma parábola. Vou proferir ditados sombrios de antigamente,
Zan buɗe bakina da misalai, zan faɗi ɓoyayyun abubuwa, abubuwan dā,
3 que já ouvimos e conhecemos, e nossos pais nos disseram.
abin da muka ji muka kuma sani, abubuwan da kakanninmu suka faɗa mana.
4 Não vamos escondê-los de seus filhos, dizendo à geração vindoura os louvores de Yahweh, sua força e seus feitos maravilhosos que ele fez.
Ba za mu ɓoye su wa’ya’yanmu ba; za mu faɗa wa tsara mai zuwa ayyukan da suka zama yabo na Ubangiji, ikonsa, da abubuwan banmamakin da ya aikata.
5 Pois ele estabeleceu um convênio em Jacob, e nomeou um professor em Israel, que ele comandou a nossos pais, que eles devem dar a conhecer a seus filhos;
Ya kafa ƙa’idodi wa Yaƙub ya kuma kafa doka a cikin Isra’ila, wadda ya umarce kakanni-kakanninmu su koya wa’ya’yansu,
6 que a geração vindoura talvez saiba, mesmo as crianças que deveriam nascer; que devem se levantar e dizer aos filhos,
don tsara na biye su san su, har da’ya’yan da ba a riga an haifa ba, su kuma su faɗa wa’ya’yansu.
7 para que eles possam depositar sua esperança em Deus, e não esquecer as obras de Deus, mas cumprir seus mandamentos,
Ta haka za su dogara ga Allah ba kuwa za su manta da ayyukansa ba amma za su kiyaye umarnansa.
8 e podem não ser como seus pais... uma geração teimosa e rebelde, uma geração que não tornou seus corações leais, cujo espírito não era inabalável com Deus.
Ba za su zama kamar kakanni kakanninsu ba, masu taurinkai da kuma tsara masu tayarwa, waɗanda zukatansu ba su yi biyayya ga Allah ba, waɗanda zukatansu ba su yi aminci ga Allah ba.
9 Os filhos de Efraim, estando armados e carregando arcos, voltaram no dia da batalha.
Mutanen Efraim, ko da yake suna da bakkuna, suka juya da baya a ranar yaƙi;
10 Eles não cumpriram o pacto de Deus, e se recusou a andar em sua lei.
ba su kiyaye alkawarin Allah ba suka kuma ƙi su yi rayuwa ta wurin dokarsa.
11 Esqueceram seus feitos, seus feitos maravilhosos que ele lhes havia mostrado.
Suka manta da abin da ya aikata, abubuwan banmamakin da ya nuna musu.
12 Ele fez coisas maravilhosas aos olhos de seus pais, na terra do Egito, no campo de Zoan.
Ya yi mu’ujizai a idanun kakanninsu a ƙasar Masar, a yankin Zowan.
13 Ele dividiu o mar, e os fez passar. Ele fez as águas ficarem como uma pilha.
Ya raba teku ya kuma bi da su ciki; ya sa ruwa ya tsaya daram kamar bango.
14 Durante o dia, ele também os conduziu com uma nuvem, e a noite inteira com uma luz de fogo.
Ya bishe su da girgije da rana da kuma haske daga wuta dukan dare.
15 He rochas rachadas no deserto, e lhes deu bebida em abundância como se estivesse fora das profundezas.
Ya tsage duwatsu a cikin hamada ya kuma ba su ruwaye a yalwace kamar tekuna;
16 Ele trouxe riachos também para fora da rocha, e fez com que as águas desaguassem como rios.
ya fid da rafuffuka daga dutsen da ya tsaga ya sa ruwa ya gudu kamar koguna.
17 Mesmo assim, eles continuaram a pecar contra ele, para se rebelar contra o Altíssimo no deserto.
Amma suka ci gaba da yin masa zunubi, suna tayarwa a cikin hamada a kan Mafi Ɗaukaka.
18 Eles tentaram a Deus em seu coração pedindo comida de acordo com seu desejo.
Da gangan suka gwada Allah ta wurin neman abincin da suke kwaɗayi.
19 Yes, eles falaram contra Deus. Eles disseram: “Deus pode preparar uma mesa no deserto?
Suka yi magana a kan Allah, suna cewa, “Allah zai iya shimfiɗa tebur a cikin hamada?
20 Eis que ele bateu na rocha, de modo que as águas jorraram para fora, e fluxos transbordaram. Ele também pode dar pão? Ele vai fornecer carne para seu povo?”
Sa’ad da ya bugi dutse, ruwa ya ɓulɓulo, rafuffuka suka yi gudu a yalwace. Amma zai iya ba mu abinci? Zai iya tanada wa mutanensa nama?”
21 Por isso Yahweh ouviu, e ficou furioso. Um incêndio foi acendido contra Jacob, A raiva também foi contra Israel,
Sa’ad da Ubangiji ya ji su, ya yi fushi ƙwarai; wutarsa ta ɓarke a kan Yaƙub, hasalarsa kuwa ta tashi a kan Isra’ila,
22 porque eles não acreditavam em Deus, e não confiava na sua salvação.
gama ba su gaskata ga Allah ba ko su dogara ga cetonsa.
23 Yet ele comandou os céus acima, e abriu as portas do céu.
Duk da haka ya ba da umarni ga sarari a bisa ya kuma buɗe ƙofofin sammai;
24 Ele chovia maná sobre eles para comer, e lhes deu comida do céu.
ya sauko da Manna wa mutanensa don su ci, ya ba su hatsin sama.
25 O homem comeu o pão dos anjos. Ele lhes enviou alimentos em sua totalidade.
Mutane suka ci burodin mala’iku; ya aika musu dukan abincin da za su iya ci.
26 Ele causou o vento leste soprando no céu. Pelo seu poder, ele guiou o vento sul.
Ya saki iskar gabas daga sammai ya kuma saki iskar yamma ta wurin ikonsa.
27 Ele também choveu carne sobre eles como poeira, aves aladas como a areia dos mares.
Ya sauko da nama a kansu kamar ƙura, tsuntsaye masu firiya kamar yashi a bakin teku.
28 Ele os deixou cair no meio de seu acampamento, ao redor de suas habitações.
Ya sa suka sauka a cikin sansaninsu, ko’ina kewaye da tentunansu.
29 Então eles comeram, e estavam bem cheios. Ele lhes deu seu próprio desejo.
Suka ci har suka sami fiye da abin da ya ishe su, gama ya ba su abin da suka yi kwaɗayi.
30 Eles não se desviaram de seus anseios. Seus alimentos ainda estavam em suas bocas,
Amma kafin su juyo daga abincin da suka yi kwaɗayi, kai tun ma yana a bakunansu,
31 quando a raiva de Deus se levantou contra eles, mataram alguns de seus mais fortes, e atingiu os jovens de Israel.
fushin Allah ya ƙuna a kansu; ya karkashe waɗanda suka fi ƙiba a cikinsu, yana yankan matasan Isra’ila.
32 Por tudo isso, eles ainda pecaram, e não acreditava em suas obras maravilhosas.
Duk da haka, suka ci gaba da yin zunubi; duk da abubuwan banmamakinsa, ba su gaskata ba.
33 Therefore ele consumiu seus dias na vaidade, e seus anos de terror.
Saboda haka ya sa kwanakinsu suka ƙare a banza shekarunsu kuma cikin masifa.
34 Quando ele os matou, então eles perguntaram por ele. Eles retornaram e buscaram a Deus com seriedade.
A duk sa’ad da Allah ya kashe su, sai su neme shi; sukan juyo a natse gare shi.
35 Eles se lembraram que Deus era sua rocha, o Deus Altíssimo, seu redentor.
Sun tuna cewa Allah ne Dutsensu, cewa Allah Mafi Ɗaukaka ne Mai fansarsu.
36 But eles o lisonjearam com sua boca, e lhe mentiram com a língua.
Amma sai su yi ta yin masa zaƙin baki, suna masa ƙarya da harsunansu;
37 Pois o coração deles não estava bem com ele, nem eram fiéis ao seu pacto.
zukatansu ba sa biyayya gare shi, ba su da aminci ga alkawarinsa.
38 Mas ele, sendo misericordioso, perdoou a iniqüidade e não os destruiu. Sim, muitas vezes ele virou sua raiva para longe, e não despertou toda sua fúria.
Duk da haka ya kasance mai jinƙai; ya gafarta laifofinsu bai kuwa hallaka su ba. Sau da sau ya janye fushinsa bai kuwa sa fushinsa yă ƙuna ba.
39 Ele lembrou que eles eram apenas carne, um vento que passa, e não volta mais.
Ya tuna cewa su naman jiki ne kawai, iska mai wucewa da ba ta dawowa.
40 Quantas vezes eles se rebelaram contra ele no deserto, e o entristeceu no deserto!
Sau da yawa sun tayar masa a cikin hamada suka kuma ɓata masa rai a jeji!
41 Eles se voltaram novamente e tentaram a Deus, e provocou o Santo de Israel.
Sau da sau suka riƙa gwada Allah; suka tsokane Mai Tsarki na Isra’ila.
42 Eles não se lembravam de sua mão, nem o dia em que ele os resgatou do adversário;
Ba su tuna da ikonsa, a ranar da ya fanshe su daga mai danniya,
43 como ele colocou seus sinais no Egito, suas maravilhas no campo de Zoan,
ranar da ya nuna mu’ujizansa a Masar abubuwan banmamakinsa a yankin Zowan ba.
44 ele transformou seus rios em sangue, e suas correntes, para que não pudessem beber.
Ya mai da kogunansu suka zama jini; ba su iya sha daga rafuffuka ba.
45 Ele enviou entre eles enxames de moscas, que os devoraram; e sapos, que os destruíram.
Ya aika da tarin ƙudajen da suka cinye su, da kwaɗin da suka wahalshe su.
46 Ele também deu seu aumento para a lagarta, e seu trabalho para o gafanhoto.
Ya ba da hatsinsu ga fāra, amfanin gonakinsu ga ɗango.
47 He destruíram suas vinhas com granizo, suas figueiras de sicômoro com geada.
Ya lalace inabinsu da ƙanƙara itatuwan al’ul nasu kuma da jaura.
48 He também entregaram seu gado ao granizo, e seus rebanhos a trovões quentes.
Ya miƙa shanunsu ga ƙanƙara, tumakinsu ga aradun tsawa.
49 Ele jogou sobre eles a ferocidade de sua raiva, ira, indignação e problemas, e um bando de anjos do mal.
Ya saki musu fushinsa mai zafi, hasalarsa, zafin rai da kuma ɓacin ransa, ƙungiyar mala’iku masu hallakarwa.
50 Ele fez um caminho para sua raiva. Ele não poupou a alma deles da morte, mas deram sua vida à pestilência,
Ya shirya hanya wa fushinsa; bai tsare ransu daga mutuwa ba amma ya miƙa su ga annoba.
51 e atingiu todos os primogênitos no Egito, o chefe de sua força nas tendas de Ham.
Ya bugi kowane ɗan fari na Masar, mafari ƙarfin mazantakansu a tentunan Ham.
52 Mas ele conduziu seu próprio povo como ovelhas, e os guiou no deserto como um rebanho.
Amma ya fitar da mutanensa kamar garke; ya bi da su kamar tumaki ta cikin hamada.
53 Ele os conduziu com segurança, para que eles não tivessem medo, mas o mar dominou seus inimigos.
Ya bi da su lafiya ƙalau, don kada su ji tsoro; amma teku ya cinye abokan gābansu.
54 Ele os trouxe para a fronteira de seu santuário, a esta montanha, que sua mão direita havia levado.
Ta haka ya kawo su iyakar ƙasa mai tsarki, zuwa ƙasar tudun da hannunsa na dama ya kame.
55 Ele também expulsou as nações antes delas, os destinou para uma herança por linha, e fez as tribos de Israel morarem em suas tendas.
Ya kori al’ummai a gabansu ya rarraba ƙasashensu gare su a matsayin gādo; ya zaunar da kabilan Isra’ila a gidajensu.
56 No entanto, eles tentaram e se rebelaram contra o Deus Altíssimo, e não guardou seus depoimentos,
Amma suka gwada Allah suka tayar wa Mafi Ɗaukaka; ba su kiyaye ƙa’idodinsa ba.
57 but voltou atrás, e tratou traiçoeiramente como seus pais. Eles foram torcidos como um arco enganoso.
Kamar kakanninsu suka zama marasa biyayya da marasa aminci, marar tabbas kamar tanƙwararren baka.
58 Pois eles o provocaram à raiva com seus lugares altos, e o levou a ter ciúmes com suas imagens gravadas.
Suka ba shi haushi da masujadansu na kan tudu; suka tayar da kishinsa da gumakansu.
59 Quando Deus ouviu isto, ele ficou furioso, e abominava muito Israel,
Sa’ad da Allah ya ji su, ya yi fushi ƙwarai; ya ƙi Isra’ila gaba ɗaya.
60 so que ele abandonou a tenda de Shiloh, a tenda que ele colocou entre os homens,
Ya yashe tabanakul na Shilo, tentin da ya kafa a cikin mutane.
61 e entregou sua força ao cativeiro, sua glória nas mãos do adversário.
Ya aika da akwatin alkawarin ƙarfinsa zuwa bauta, darajarsa zuwa cikin hannuwan abokin gāba.
62 Ele também entregou seu povo à espada, e estava zangado com sua herança.
Ya ba da mutanensa ga takobi; ya yi fushi ƙwarai da gādonsa.
63 O fogo devorou seus jovens. Suas virgens não tinham canção de casamento.
Wuta ta cinye matasansu maza,’yan matansu kuma ba su da waƙoƙin aure;
64 Seus sacerdotes caíram pela espada, e suas viúvas não conseguiam chorar.
aka karkashe firistocinsu, gwaurayensu kuwa ba su iya makoki ba.
65 Then o Senhor despertou como se estivesse fora do sono, como um homem poderoso que grita por causa do vinho.
Sa’an nan Ubangiji ya farka sai ka ce daga barcinsa, kamar yadda mutum kan farka daga buguwar ruwan inabi.
66 Ele bateu em seus adversários para trás. Ele os reprova perpetuamente.
Ya kori abokan gābansa; ya sa suka sha madawwamiyar kunya.
67 Moreover ele rejeitou a tenda de José, e não escolheu a tribo de Efraim,
Sa’an nan ya ƙi tentunan Yusuf, bai zaɓi kabilar Efraim ba;
68 Mas escolheu a tribo de Judá, O Monte Zion, que ele amava.
amma ya zaɓi kabilar Yahuda, Dutsen Sihiyona, wanda ya ƙaunaci.
69 Ele construiu seu santuário como as alturas, como a terra que ele estabeleceu para sempre.
Ya gina wurinsa mai tsarki kamar bisa, kamar duniyar da ya kafa har abada.
70 Ele também escolheu David, seu criado, e o tirou dos apriscos das ovelhas;
Ya zaɓi Dawuda bawansa ya kuma ɗauke shi daga ɗakin tumaki;
71 de seguir as ovelhas que têm seus filhotes, ele o trouxe para ser o pastor de Jacob, seu povo, e Israel, sua herança.
daga kiwon tumaki ya kawo shi don yă kuma zama makiyayin mutanensa Yaƙub, na Isra’ila gādonsa.
72 So ele era seu pastor de acordo com a integridade de seu coração, e os guiou pela habilidade de suas mãos.
Dawuda kuwa ya zama makiyayinsu da mutuncin zuciya; da hannuwa masu gwaninta ya bi da su.