< Salmos 121 >

1 Um Canto de Ascensões. Levantarei meus olhos para as colinas. De onde vem minha ajuda?
Waƙar haurawa. Na tā da idanuna zuwa wajen tuddai, ta ina ne taimakona zai zo?
2 Minha ajuda vem de Yahweh, que fizeram o céu e a terra.
Taimakona zai zo daga wurin Ubangiji, wanda ya kafa sama da ƙasa.
3 Ele não permitirá que seu pé seja movimentado. Aquele que o mantém não vai dormir.
Ba zai bari ƙafarka tă yi santsi ba, shi da yake tsaronka ba zai yi gyangyaɗi ba;
4 Veja, aquele que mantém Israel não adormecerá nem dormirá.
tabbatacce, shi da yake tsaron Isra’ila ba ya gyangyaɗi ko barci.
5 Yahweh é seu guardião. Yahweh é sua sombra à sua mão direita.
Ubangiji yana tsaronka, Ubangiji ne inuwa a hannun damanka;
6 O sol não lhe fará mal durante o dia, nem a lua à noite.
rana ba za tă buge ka cikin yini ba balle wata da dare.
7 Yahweh irá mantê-lo longe de todo o mal. Ele manterá sua alma.
Ubangiji zai kiyaye ka daga dukan masifa, zai tsare ranka;
8 Yahweh vai manter sua saída e sua entrada, a partir deste momento, e para sempre mais.
Ubangiji zai kiyaye shigarka da fitarka yanzu da har abada kuma.

< Salmos 121 >