< Salmos 105 >

1 Agradeça a Yahweh! Chame seu nome! Dar a conhecer seus feitos entre os povos.
Ku yi godiya ga Ubangiji, ku kira bisa sunansa; ku sanar a cikin al’ummai abin da ya yi.
2 Cantem para ele, cantem louvores para ele! Fale de todas as suas obras maravilhosas.
Ku rera gare shi, ku rera yabo gare shi; ku faɗa dukan abubuwan mamakin da ya aikata.
3 Glory em seu santo nome. Que o coração daqueles que procuram Yahweh se regozije.
Ku ɗaukaka a cikin sunansa mai tsarki; bari zukatan waɗanda suke neman Ubangiji su yi farin ciki.
4 Procure Yahweh e sua força. Procure seu rosto para sempre mais.
Ku sa rai ga Ubangiji da kuma ƙarfinsa; ku nemi fuskarsa kullum.
5 Lembre-se de seus maravilhosos trabalhos que ele fez: suas maravilhas, e os julgamentos de sua boca,
Ku tuna da abubuwan mamakin da ya yi, mu’ujizansa, da kuma hukunce-hukuncen da ya zartar,
6 sua descendência de Abraão, seu servo, vocês, filhos de Jacob, os escolhidos dele.
Ya ku zuriyar Ibrahim bawansa, Ya ku’ya’yan Yaƙub, zaɓaɓɓensa.
7 Ele é Yahweh, nosso Deus. Seus julgamentos estão em toda a terra.
Shi ne Ubangiji Allahnmu; kuma hukunce-hukuncensa suna a cikin dukan duniya.
8 Ele se lembrou de seu convênio para sempre, a palavra que ele ordenou a mil gerações,
Yana tuna da alkawarinsa har abada, maganar da ya umarta, har tsararraki dubu,
9 o convênio que ele fez com Abraão, seu juramento a Isaac,
alkawarin da ya yi da Ibrahim, rantsuwar da ya yi wa Ishaku.
10 e confirmou-o a Jacob para um estatuto; a Israel por um pacto eterno,
Ya tabbatar da shi ga Yaƙub a matsayin ƙa’ida, Isra’ila a matsayin madawwamin alkawari,
11 dizendo: “A vocês eu lhes darei a terra de Canaã”, o lote de sua herança”.
“Gare ka zan ba da ƙasar Kan’ana a matsayin rabo za ka yi gādo.”
12 quando eles eram apenas alguns homens em número, sim, muito poucos, e os estrangeiros que estão nela.
Sa’ad da suke kima kawai, kima sosai, da kuma baƙi a cikinta,
13 Eles andaram de nação em nação, de um reino para outro povo.
suka yi ta yawo daga al’umma zuwa al’umma, daga masarauta zuwa wata.
14 Ele não permitiu que ninguém os fizesse mal. Sim, ele reprovou os reis pelo bem deles,
Bai bar kowa yă danne su ba; saboda su, ya tsawata wa sarakuna,
15 “Não toque nos meus ungidos! Não façam mal aos meus profetas”!
“Kada ku taɓa shafaffena; kada ku yi wa annabawa lahani.”
16 Ele pediu por uma fome na terra. Ele destruiu o suprimento de alimentos.
Ya sauko da yunwa a kan ƙasa ya kuma lalace dukan tanadinsu na abinci;
17 Ele enviou um homem antes deles. José foi vendido por um escravo.
ya kuma aiki mutum a gabansu, Yusuf, da aka sayar a matsayin bawa.
18 Feriram-lhe os pés com grilhões. Seu pescoço estava trancado em ferros,
Suka raunana ƙafafunsa da sarƙa aka sa wuyansa cikin ƙarafa,
19 até o momento em que sua palavra aconteceu, e a palavra de Yahweh o provou ser verdadeira.
sai abin da ya rigafaɗi ya cika sai da maganar Ubangiji ta tabbatar da shi mai gaskiya.
20 O rei o enviou e o libertou, mesmo o governante dos povos, e deixá-lo ir em liberdade.
Sarki ya aika aka kuma sake shi, mai mulkin mutane ya’yantar da shi.
21 Ele o fez senhor de sua casa, e governante de todos os seus bens,
Ya mai da shi shugaban gidansa, mai mulki a bisa dukan abin da ya mallaka,
22 para disciplinar seus príncipes a seu bel-prazer, e para ensinar a sabedoria a seus mais velhos.
don yă umarci sarakunansa yadda ya ga dama yă kuma koya wa dattawa hikima.
23 Israel também entrou no Egito. Jacob vivia na terra de Ham.
Sa’an nan Isra’ila ya shiga Masar; Yaƙub ya yi zama kamar baƙo a ƙasar Ham.
24 Ele aumentou muito o seu povo, e os tornou mais fortes que seus adversários.
Ubangiji ya mai da mutanensa suka yi ta haihuwa; ya sa suka yi yawa suka fi ƙarfin maƙiyansu,
25 Ele virou o coração deles para odiar seu povo, para conspirar contra seus criados.
waɗanda ya juya zukatansu su ƙi mutanensa don su haɗa baki a kan bayinsa.
26 Ele enviou Moisés, seu servo, e Aaron, que ele havia escolhido.
Ya aiki Musa bawansa, da Haruna, wanda ya zaɓa.
27 Eles realizaram milagres entre eles, e maravilhas na terra de Ham.
Suka yi mu’ujizansa a cikinsu, abubuwan mamakinsa a cikin ƙasar Ham.
28 Ele enviou a escuridão, e a fez escura. Eles não se rebelaram contra suas palavras.
Ya aiko da duhu ya kuma sa ƙasar tă yi duhu, ba domin sun yi tawaye a kan maganarsa ba?
29 Ele transformou suas águas em sangue, e mataram seus peixes.
Ya mai da ruwaye suka zama jini, ya sa kifayensu suka mutu.
30 Their terra inundada de sapos, mesmo nos quartos de seus reis.
Ƙasarsu ta yi ta fid da kwaɗi, waɗanda suka haura cikin ɗakunan kwana na masu mulkinsu.
31 Ele falou, e vieram enxames de moscas, e piolhos em todas as suas fronteiras.
Ya yi magana, sai tarin ƙudaje suka fito, cinnaku kuma ko’ina a ƙasar.
32 Ele lhes deu granizo pela chuva, com relâmpagos em suas terras.
Ya mai da ruwan samansu ya zama ƙanƙara, da walƙiya ko’ina a ƙasarsu;
33 Ele bateu em suas videiras e também em suas figueiras, e estilhaçou as árvores de seu país.
ya lalace inabinsu da itatuwan ɓaurensu ya ragargaza itatuwan ƙasarsu.
34 Ele falou, e os gafanhotos vieram com os gafanhotos, sem número.
Ya yi magana, sai fāri ɗango suka fito, fāran da ba su ƙidayuwa;
35 Eles comeram todas as plantas em suas terras, e comeram o fruto de seu solo.
suka cinye kowane abu mai ruwan kore a cikin ƙasarsu, suka cinye amfanin gonarsu
36 Ele também atingiu todos os primogênitos em suas terras, os primeiros frutos de toda a sua masculinidade.
Sa’an nan ya karkashe dukan’yan fari a cikin ƙasarsu, nunan fari na dukan mazantakarsu.
37 Ele os trouxe para fora com prata e ouro. Não havia uma única pessoa fraca entre suas tribos.
Ya fitar da Isra’ila, ɗauke da azurfa da zinariya, kuma daga cikin kabilansu babu wani da ya kāsa.
38 O Egito ficou contente quando eles partiram, pois o medo deles tinha caído sobre eles.
Masar ta yi murna sa’ad da suka tafi, saboda tsoron Isra’ila ya fāɗo musu.
39 He espalhar uma nuvem para uma cobertura, fogo para dar luz durante a noite.
Ya shimfiɗa girgije kamar mayafi, da kuma wuta don ta ba su haske da dare.
40 Eles perguntaram, e ele trouxe codornizes, e os satisfez com o pão do céu.
Suka roƙa, ya kuwa ba su makware ya kuma ƙosar da su da abinci daga sama.
41 Ele abriu a rocha e as águas jorraram para fora. Eles corriam como um rio nos lugares secos.
Ya buɗe dutse, sai ruwa ya ɓulɓulo, kamar kogi ya gudu zuwa cikin hamada.
42 Pois ele se lembrou de sua palavra sagrada, e Abraão, seu servo.
Ya tuna da alkawarinsa mai tsarki da ya ba wa bawansa Ibrahim.
43 Ele trouxe seu povo para fora com alegria, sua escolha com o canto.
Ya fitar da mutanensa da farin ciki, zaɓaɓɓunsa da sowa ta farin ciki;
44 Ele lhes deu as terras das nações. Eles tomaram o trabalho dos povos em posse,
ya ba su ƙasashen al’ummai, suka kuma sami gādon abin da waɗansu sun sha wahala a kai,
45 para que eles possam manter seus estatutos, e observar suas leis. Louvado seja Yah!
don su kiyaye farillansa su kuma kiyaye dokokinsa. Yabo ga Ubangiji.

< Salmos 105 >