< 17 >

1 “Meu espírito está consumido. Meus dias estão extintos e o túmulo está pronto para mim.
Na karaya, kwanakina sun kusa ƙarewa, kabari yana jirana.
2 Com certeza, há zombadores comigo. Meu olho se detém na provocação deles.
Ba shakka masu yi mini ba’a suna kewaye da ni; idanuna suna ganin tsokanar da suke yi mini.
3 “Agora dê um juramento. Seja uma garantia para mim com você mesmo. Quem vai bater as mãos comigo?
“Ya Allah, ka ba ni abin da ka yi mini alkawari. Wane ne zai kāre ni?
4 Pois você escondeu o coração deles da compreensão, portanto, você não os exaltará.
Ka rufe zuciyarsu yadda ba za su iya ganewa ba, saboda haka ba za ka bari su yi nasara ba.
5 Aquele que denuncia seus amigos por saque, até mesmo os olhos de seus filhos falharão.
In mutum ya juya wa abokansa baya don a ba shi wata lada’ya’yansa za su makance.
6 “Mas ele me fez uma palavra de ordem do povo. Eles cuspiram na minha cara.
“Allah ya sa na zama abin da kowa yake magana a kai wanda kowa yake tofa wa miyau a fuska.
7 Meu olho também está embaçado por causa da dor. Todos os meus membros são como uma sombra.
Idanuna ba sa gani sosai don baƙin ciki; jikina ya zama kamar inuwa kawai
8 Os homens íntegros ficarão espantados com isso. O inocente se agitará contra o ímpio.
Mutanen da suke masu adalci wannan abu ya ba su tsoro; marasa laifi sun tayar wa marasa tsoron Allah.
9 No entanto, os justos se agarrarão a seu caminho. Aquele que tem as mãos limpas se tornará cada vez mais forte.
Duk da haka, masu adalci za su ci gaba da tafiya a kan hanyarsu, waɗanda hannuwansu suke da tsabta kuma za su ƙara ƙarfi.
10 Mas, quanto a todos vocês, voltem. Não vou encontrar um homem sábio entre vocês.
“Amma ku zo dukanku, ku sāke gwadawa! Ba zan sami mutum ɗaya mai hikima ba a cikinku.
11 Meus dias já passaram. Meus planos estão rompidos, como são os pensamentos do meu coração.
Kwanakina sun wuce, shirye-shiryena sun ɓaci haka kuma abubuwan da zuciyata take so.
12 Eles transformam a noite em dia, dizendo “A luz está próxima” na presença da escuridão.
Mutanen nan sun juya rana ta zama dare. A tsakiyar duhu suka ce, ‘Haske yana kusa.’
13 Se eu procuro o Sheol como minha casa, se eu tiver espalhado meu sofá na escuridão, (Sheol h7585)
In kabari ne begen da nake da shi kaɗai, in na shimfiɗa gadona a cikin duhu, (Sheol h7585)
14 if Eu disse à corrupção: 'Você é meu pai'. e ao verme, “Minha mãe,” e “Minha irmã,
In na ce wa kabari, ‘Kai ne mahaifina,’ tsutsa kuma ke ce, ‘Mahaifiyata’ ko ‘’yar’uwata,’
15 onde então está minha esperança? Quanto à minha esperança, quem a verá?
To, ina begena yake? Wane ne zai iya ganin wani bege domina?
16 Desça comigo até os portões do Sheol, ou descer juntos para o pó?” (Sheol h7585)
Ko begena zai tafi tare da ni zuwa kabari ne? Ko tare za a bizne mu cikin ƙura?” (Sheol h7585)

< 17 >