< Jeremias 44 >

1 A palavra que chegou a Jeremias sobre todos os judeus que viviam na terra do Egito, que viviam em Migdol, e em Tahpanhes, e em Memphis, e no país de Pathros, dizendo:
Wannan maganata zo wa Irmiya game da dukan Yahudawa masu zama a Masar ta Ƙasa, a Migdol, Tafanes da Memfis, da kuma a Masar ta Bisa.
2 “Javé dos Exércitos, o Deus de Israel, diz: “Vós vistes todo o mal que eu trouxe sobre Jerusalém, e sobre todas as cidades de Judá. Eis que hoje eles são uma desolação, e nenhum homem habita neles,
“Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila yana cewa kun ga masifa mai girmar da na kawo a kan Urushalima da kuma a kan dukan garuruwan Yahuda. A yau sun zama hamada da kuma kango
3 por causa da maldade que cometeram para me provocar à ira, pois foram queimar incenso, para servir outros deuses que eles não conheciam, nem eles, nem você, nem seus pais.
saboda muguntar da suka aikata. Sun tsokane ni na yi fushi ta wurin ƙone turare da kuma ta wurin bauta wa waɗansu allolin da su ko ku ko kakanninku ba su taɓa sani ba.
4 However Enviei a vocês todos os meus servos os profetas, levantando-se cedo e enviando-os, dizendo: “Oh, não façam esta coisa abominável que eu odeio”.
Sau da sau na aiki bayina annabawa, waɗanda suka ce, ‘Kada ku yi wannan abin ƙyama da na ƙi!’
5 Mas eles não ouviram e não inclinaram os ouvidos. Eles não se voltaram de sua maldade, para deixar de queimar incenso para outros deuses.
Amma ba su saurara ko su kasa kunne ba; ba su juye daga muguntarsu ko su daina ƙone turare wa waɗansu alloli ba.
6 Portanto, minha ira e minha ira se derramaram, e se acenderam nas cidades de Judá e nas ruas de Jerusalém; e eles estão perdidos e desolados, como hoje”.
Saboda haka, fushina mai ƙuna ya fāɗo a kan garuruwan Yahuda da kuma titunan Urushalima na kuma mai da su kufai da suke a yau.
7 “Portanto, agora Javé, o Deus dos Exércitos, o Deus de Israel, diz: 'Por que cometeis um grande mal contra vossas próprias almas, para cortar de vós mesmos o homem e a mulher, criança e lactante do meio de Judá, para não deixardes ninguém restante,
“To, ga abin da Ubangiji Allah Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa don me kuka kawo irin masifa mai girma haka a kanku ta wurin warewa daga Yahuda maza da mata, yara da jarirai, kun kuma bar kanku babu raguwa?
8 em que me provocais à ira com as obras de vossas mãos, queimando incenso para outros deuses na terra do Egito onde fostes viver, para que sejais cortados, e para que sejais uma maldição e uma reprovação entre todas as nações da terra?
Me ya sa kuka tsokane ni in yi fushi saboda abin da hannuwanku suka yi, kuna ƙone turare wa waɗansu alloli a Masar, inda kuka zo don ku zauna? Za ku hallakar da kanku ku kuma mai da kanku abin la’ana da abin zargi da abin ba’a a cikin dukan al’umman duniya.
9 Esqueceste a maldade de teus pais, a maldade dos reis de Judá, a maldade de suas esposas, tua própria maldade e a maldade de tuas esposas que cometeram na terra de Judá e nas ruas de Jerusalém?
Kun manta mugayen ayyukan kakanninku, da na sarakuna da sarauniyoyin Yahuda da mugayen ayyukanku, da na matanku a cikin Yahuda da kan titunan Urushalima?
10 Eles não se humilharam até hoje, nem temeram, nem andaram na minha lei, nem nos meus estatutos, que eu pus diante de vós e diante de vossos pais”.
Har yă zuwa yau ba su ƙasƙantar da kansu ko su nuna bangirma, ko su kiyaye dokata da ƙa’idodin da na sa a gabanku da kakanninku ba.
11 “Portanto, Javé dos Exércitos, o Deus de Israel, diz: “Eis que porei meu rosto contra ti para o mal, até mesmo para cortar todo o Judá”.
“Saboda haka ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa na ƙudura in aukar muku da masifa in kuma hallaka dukan Yahuda.
12 Tomarei os restos de Judá que puseram seu rosto para ir à terra do Egito para viver lá, e todos eles serão consumidos”. Eles cairão na terra do Egito. Serão consumidos pela espada e pela fome. Morrerão, do menor para o maior, pela espada e pela fome. Serão objeto de horror, de espanto, de maldição e de censura.
Zan ɗauke raguwar Yahuda waɗanda suka ƙudurta su je Masar su zauna a can. Duk za su hallaka a Masar; za su mutu ta wurin takobi ko su mutu da yunwa. Daga ƙarami zuwa babba, za su mutu ta wurin takobi ko yunwa. Za su zama abin zarge da abin tsoro, abin la’ana da abin ba’a.
13 Pois castigarei aqueles que habitam na terra do Egito, como castiguei Jerusalém, pela espada, pela fome e pela peste;
Zan hukunta waɗanda suke zama a Masar da takobi, yunwa da annoba, yadda na hukunta Urushalima.
14 para que nenhum dos remanescentes de Judá, que entraram na terra do Egito para viver lá, escape ou seja deixado para voltar à terra de Judá, para a qual eles têm o desejo de voltar a morar lá; pois ninguém voltará, a não ser aqueles que escaparão”.
Babu wani daga raguwar Yahuda wanda ya tafi Masar da zai kuɓuta ko ya tsira har ya komo zuwa ƙasar Yahuda, wadda za su yi marmari su komo su zauna; babu wani da zai komo sai dai’yan gudun hijira.”
15 Então, todos os homens que sabiam que suas esposas queimavam incenso para outros deuses, e todas as mulheres que estavam presentes, uma grande assembléia, mesmo todo o povo que vivia na terra do Egito, em Pathros, responderam a Jeremias, dizendo:
Sai dukan mazan da suka san cewa matansu suna ƙone turare wa waɗansu alloli, tare da dukan matan da suke a nan babban taro, da kuma dukan mutanen da suke zama a Masar ta Ƙasa da ta Bisa, suka ce wa Irmiya,
16 “Quanto à palavra que nos falou em nome de Iavé, nós não lhe daremos ouvidos.
“Ba za mu saurari saƙon da ka yi mana magana a sunan Ubangiji ba!
17 Mas certamente cumpriremos cada palavra que saiu de nossa boca, para queimar incenso para a rainha do céu e para lhe oferecer bebidas, como fizemos, nós e nossos pais, nossos reis e nossos príncipes, nas cidades de Judá e nas ruas de Jerusalém; pois então tínhamos bastante comida, e estávamos bem, e não vimos nenhum mal.
Lalle za mu aikata duk abin da muka ce za mu yi. Za mu ƙone turare ga Sarauniyar Sama za mu kuma miƙa hadayun sha gare ta kamar dai yadda mu da kakanninmu, sarakunanmu da fadawanmu muka yi a garuruwan Yahuda da kuma kan titunan Urushalima. A lokacin muna da abinci a yalwace muna kuma da arziki ba mu kuma da wata damuwa.
18 Mas desde que paramos de queimar incenso para a rainha do céu, e de lhe oferecer bebidas, faltam-nos todas as coisas, e fomos consumidos pela espada e pela fome”.
Amma tun da muka daina ƙone turare ga Sarauniyar Sama da kuma miƙa mata hadayun sha, muka rasa kome muna ta mutuwa ta wurin takobi da yunwa.”
19 As mulheres disseram: “Quando queimamos incenso para a rainha do céu e lhe derramamos ofertas de bebida, fizemos seus bolos para adorá-la, e derramamos ofertas de bebida para ela, sem nossos maridos”?
Matan suka ƙara da cewa, “Sa’ad da muka ƙone turare ga Sarauniyar Sama muka kuma miƙa mata hadayun sha, mazanmu ba su san muna yin waina kamar siffarta muna kuma miƙa mata hadayun sha ba?”
20 Então Jeremias disse a todo o povo - aos homens e às mulheres, mesmo a todo o povo que lhe havia dado uma resposta, dizendo:
Sai Irmiya ya ce wa dukan mutanen, maza da mata, waɗanda suke ba shi amsa,
21 “O incenso que você queimou nas cidades de Judá e nas ruas de Jerusalém, você e seus pais, seus reis e seus príncipes, e o povo da terra, não se lembrava Yahweh deles, e não lhe veio à mente?
“Ubangiji bai tuna ya kuma yi tunani game da turaren da aka ƙone a garuruwan Yahuda da kan titunan Urushalima wanda ku da kakanninku, sarakunanku da fadawanku da mutanen ƙasar ba ne?
22 Assim Javé não podia mais suportar, por causa do mal de seus atos e por causa das abominações que cometeu. Portanto, sua terra se tornou uma desolação, um espanto e uma maldição, sem habitantes, como é hoje.
Sa’ad da Ubangiji bai iya jurewa da mugayen ayyukanku da kuma abubuwa banƙyama da kuka aikata ba, sai ƙasarku ta zama abin la’ana da kufai babu mazauna yadda yake a yau.
23 Porque queimastes incenso e porque pecastes contra Javé, e não obedecestes à voz de Javé, nem andastes em sua lei, nem em seus estatutos, nem em seus testemunhos; portanto, este mal vos aconteceu, como é hoje”.
Domin kun ƙone turare kuka kuma yi wa Ubangiji zunubi ba ku kuma yi masa biyayya ko ku kiyaye dokarsa ko ƙa’idodinsa ko farillansa ba, wannan masifa ta aukar muku, yadda yanzu kuka gani.”
24 Moreover Jeremias disse a todo o povo, inclusive a todas as mulheres: “Ouçam a palavra de Javé, todo Judá que está na terra do Egito!
Sai Irmiya ya ce wa dukan mutane, har da mata, “Ku saurari maganar Ubangiji, dukanku mutanen Yahuda a Masar.
25 Javé dos Exércitos, o Deus de Israel, diz: 'Vocês e suas esposas falaram com a boca e com as mãos a cumpriram, dizendo: “Certamente cumpriremos nossos votos que fizemos, de queimar incenso para a rainha do céu, e de lhe oferecer bebidas”. “'Estabelecer então seus votos, e cumprir seus votos'.
Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa ku da matanku kun nuna ta wurin ayyukanku abin da kuka yi alkawari sa’ad da kuka ce, ‘Lalle za mu yi abin da muka yi alkawari na ƙone turare da kuma miƙa hadayun sha ga Sarauniyar Sama.’ “To, sai ku ci gaba, ku aikata abin da kuka yi alkawari! Ku cika alkawarinku!
26 “Portanto, ouçam a palavra de Javé, todo Judá que habita na terra do Egito: 'Eis que jurei pelo meu grande nome', diz Javé, 'que o meu nome não mais será dado na boca de nenhum homem de Judá em toda a terra do Egito, dizendo: “Como vive o Senhor Javé”.
Amma ku ji maganar Ubangiji, dukan Yahudawan da suke zama a Masar, ‘Na rantse da sunana,’ in ji Ubangiji, ‘cewa babu wani daga Yahuda wanda yake zama a ko’ina a Masar zai ƙara kira bisa sunana ko ya rantse ya ce, “Muddin Ubangiji Mai Iko Duka yana raye.”
27 Eis que vigio sobre eles para o mal, e não para o bem; e todos os homens de Judá que estão na terra do Egito serão consumidos pela espada e pela fome, até que todos eles se vão.
Gama ina lura da su don lahani, ba alheri ba; mutanen Yahuda da suke a Masar za su hallaka ta wurin takobi da yunwa sai dukansu sun hallaka.
28 Aqueles que escaparem da espada voltarão da terra do Egito para a terra de Judá, poucos em número. Todos os remanescentes de Judá, que entraram na terra do Egito para viver lá, saberão de quem será a palavra, a minha ou a deles.
Waɗanda suka kuɓuta wa takobi suka komo zuwa ƙasar Yahuda daga Masar za su zama kima kawai. Sa’an nan dukan raguwar Yahuda waɗanda suka zo don su yi zama a Masar za su san maganar wane ne za tă tabbata, tawa ko tasu.
29 “'Este será o sinal para você', diz Yahweh, 'que eu o castigarei neste lugar, para que você saiba que minhas palavras certamente estarão contra você pelo mal'.
“‘Wannan zai zama alama a gare ku cewa zan hukunta ku a wannan wuri,’ in ji Ubangiji, ‘saboda ku san cewa barazanata ta lahani a kanku tabbatacce za tă cika.’
30 Yahweh diz: 'Eis que eu entregarei o faraó Hofra, rei do Egito, na mão de seus inimigos e na mão daqueles que procuram sua vida, assim como entreguei Zedequias, rei de Judá, na mão de Nabucodonosor, rei da Babilônia, que era seu inimigo e buscava sua vida'”.
Ga abin da Ubangiji yana cewa, ‘Zan bayar da Fir’auna Hofra sarkin Masar ga abokan gābansa waɗanda suke neman ransa, kamar yadda na ba da Zedekiya sarkin Yahuda ga Nebukadnezzar sarkin Babilon, abokin gāban da ya nemi ransa.’”

< Jeremias 44 >