< Isaías 44 >

1 Mas ouça agora, Jacob, meu servo, e Israel, que eu escolhi.
“Amma yanzu ka saurara, ya Yaƙub, bawana, Isra’ila, wanda zaɓa.
2 Isto é o que Yahweh que o fez, e o formou desde o útero, que o ajudará a dizer: “Não tenha medo, Jacob, meu servo”; e você, Jeshurun, que eu escolhi.
Ga abin da Ubangiji yana cewa, shi wanda ya yi ka, wanda ya siffanta ka a cikin mahaifa, wanda kuma zai taimake ka. Kada ka ji tsoro, ya Yaƙub, bawana, Yeshurun, wanda na zaɓa.
3 Pois derramarei água sobre aquele que está com sede, e riachos no solo seco. Eu derramarei meu Espírito sobre seus descendentes, e minha bênção para sua prole;
Gama zan zuba ruwa a ƙeƙasasshiyar ƙasa, rafuffuka kuma a busasshiyar ƙasa; zan ba da Ruhuna ga’ya’yanka, albarkata kuma ga zuriyarka.
4 e eles surgirão no meio da grama, como salgueiros pelos cursos de água.
Za su tsiro kamar ciyawa a wuriyar ruwa, kamar kurmi kusa da rafuffuka masu gudu.
5 Um dirá: “Eu sou de Yahweh”. Outro será chamado pelo nome de Jacob; e outro escreverá com sua mão “para Javé”. e honrar o nome de Israel”.
Wani zai ce, ‘Ni na Ubangiji ne’; wani kuma zai kira kansa da sunan Yaƙub; har yanzu wani zai rubuta a hannunsa, ‘Na Ubangiji,’ ya kuma ɗauki sunan Isra’ila.
6 Isto é o que Javé, o Rei de Israel, e seu Redentor, Yahweh dos Exércitos, diz: “Eu sou o primeiro, e eu sou o último”; e, além de mim, não há Deus.
“Ga abin da Ubangiji yana cewa, Sarki da kuma Mai Fansar Isra’ila, Ubangiji Maɗaukaki. Ni ne farko ni ne kuma ƙarshe; in ban da ni babu wani Allah.
7 Quem é como eu? Quem vai ligar, e o declarará, e a arrumar para mim, desde que eu estabeleci o povo antigo? Deixe-os declarar as coisas que estão por vir, e isso vai acontecer.
Wane ne kuwa kama da ni? Ya faɗa a ji. Bari yă yi shela ya kuma nuna shi a gabana mene ne ya faru tun da na kafa mutanena na dā, mene ne kuma bai riga ya faru ba, I, bari yă faɗa abin da zai zo.
8 Não tenha medo, nem tenha medo. Já não o declarei a vocês há muito tempo, e o mostrou? Vocês são minhas testemunhas. Existe um Deus além de mim? De fato, não há. Eu não conheço nenhuma outra rocha”.
Kada ku firgita kada kuma ku ji tsoro. Ban furta wannan na kuma yi faɗar haka tuntuni ba? Ku ne shaiduna. Akwai wani Allah in ban da ni? A’a, babu wani Dutse; ban san da wani ba.”
9 Todo aquele que faz uma imagem esculpida é vaidoso. As coisas de que eles se deleitam não terão nenhum lucro. Suas próprias testemunhas não vêem, nem sabem, que podem ficar desapontadas.
Duk masu yin gumaka ba kome ba ne, da kuma abubuwan da suke ɗauka da daraja banza ne. Waɗanda za su yi magana a madadinsu makafi ne; jahilai ne, marasa kunya.
10 Que formou um deus, ou molda uma imagem que é lucrativa para nada?
Waɗanda suke siffanta allah su kuma yi zubin gunki, waɗanda ba za su yi musu ribar kome ba?
11 Eis que todos os seus companheiros ficarão desapontados; e os operários são meros homens. Que todos eles sejam reunidos. Deixe-os de pé. Eles vão temer. Eles serão envergonhados juntos.
Shi da irinsa za su sha kunya; masu sassaƙa ba kome ba mutane ne kurum. Bari su tattaru su ɗauki matsayinsu; za su firgita su kuma sha mummunan kunya.
12 O ferreiro pega um machado, trabalha no carvão, modas com martelos, e o trabalha com seu braço forte. Ele está com fome, e sua força falha; ele não bebe água, e é tênue.
Maƙeri yakan ɗauki kayan aiki ya yi aiki da shi a cikin garwashi; ya ƙera gunki da guduma, ya gyara shi da hannuwansa masu ƙarfi. Yakan ji yunwa ya kuma rasa ƙarfi; yakan sha ruwa ya kuma ji gajiya.
13 O carpinteiro se estende por uma linha. Ele o marca com um lápis. Ele a molda com aviões. Ele a marca com bússolas, e a molda como a figura de um homem, com a beleza de um homem, para residir em uma casa.
Kafinta yakan gwada katako yă kuma zāna siffar da alli; yă goge shi da kayan aiki yă kuma zāna shi da alƙalami. Yă siffanta shi a kamannin mutum, mutum cikin dukan darajarsa, don yă ajiye shi a cikin masujada.
14 Ele corta os cedros para si mesmo, e pega o cipreste e o carvalho, e fortalece para si mesmo uma entre as árvores da floresta. Ele planta um cipreste, e a chuva a alimenta.
Yakan ka da itacen saifires, ko kuwa ya ɗauki saifires ko oak. Yă bar shi yă yi girma a cikin itatuwan kurmi, ko yă shuka itacen fir, ruwan sama kuma yă sa yă yi girma.
15 Então será para um homem queimar; e ele pega um pouco dele e se aquece. Sim, ele a queima e faz pão. Sim, ele faz um deus e o adora; ele faz dela uma imagem esculpida, e cai a ela.
Abin hura wutar mutum ne; yakan ɗebi waɗansu yă hura wuta don yă ji ɗumi, ya hura wuta yă gasa burodi. Amma yakan ƙera zinariya yă kuma yi masa sujada; yakan yi gunki sa’an nan yă rusuna masa.
16 Ele queima parte dela no fogo. Com parte dele, ele come carne. Ele assa um assado e está satisfeito. Sim, ele se aquece e diz: “Aha! eu sou quente. Eu vi o fogo”.
Rabin katakon yakan ƙone a wuta; a kansa yakan dafa abincinsa, yă gasa namansa yă kuma ci sai ya ƙoshi. Yakan ji ɗumi yă kuma ce, “Aha! Na ji ɗumi; na gan wutar.”
17 O resto ele transforma-se em um deus, mesmo sua imagem gravada. Ele se curva a ele e adora, e reza a ele, e diz: “Entregue-me, pois você é meu deus”!
Da sauran itacen yakan yi allah, gunkinsa; yă rusuna masa yă kuma yi sujada. Yakan yi masa addu’a yă ce, “Ka cece ni; kai ne allahna.”
18 Eles não sabem, nem consideram, pois ele fechou os olhos, que eles não podem ver, e seus corações, que eles não conseguem entender.
Ba su san kome ba, ba su fahimci kome ba; an rufe idanunsu don kada su gani, tunaninsu kuma a rufe don kada su fahimta.
19 Ninguém pensa, não há conhecimento nem compreensão para dizer, “Eu queimei parte dela no fogo. Sim, eu também cozi pão em seus brasas. Eu tenho carne assada e a comi. Devo transformar o resto em uma abominação? Devo me curvar a um tronco de árvore?”
Ba wanda yakan dakata ya yi tunani, ba wanda yake da sani ko fahimi ya ce, “Da rabinsa na yi amfani da shi don hura wuta; na ma gasa burodi a kan garwashinsa, na gasa nama na kuma ci. Ya kamata in yi abin ƙyama daga abin da ya rage? Ya kamata in rusuna wa guntun katako?”
20 Ele se alimenta de cinzas. Um coração enganado o deixou de lado; e ele não pode entregar sua alma, nem dizer: “Não há uma mentira na minha mão direita?”.
Yana cin toka, zuciyar da ta ruɗe tana ɓad da shi; ba zai iya cece kansa ba, ko ya ce, “Wannan abin da yake hannun dama na ba ƙarya ba ne?”
21 Lembre-se destas coisas, Jacob e Israel, pois você é meu servo. Eu o formei. Você é meu servo. Israel, você não será esquecido por mim.
“Tuna da waɗannan abubuwa, ya Yaƙub, gama kai bawana ne, ya Isra’ila. Na yi ka, kai bawana ne; Ya Isra’ila, ba zan manta da kai ba.
22 Eliminei, como uma nuvem grossa, suas transgressões, e, como uma nuvem, seus pecados. Volte para mim, pois eu o resgatei.
Na shafe laifofinka kamar girgije, zunubanka kamar hazon safe. Ka komo wurina, gama na kuɓutar da kai.”
23 Cantem, vocês céus, pois Yahweh conseguiu! Gritai, vocês, partes inferiores da terra! Cantem, vocês montanhas, ó floresta, todas as suas árvores, pois Yahweh resgatou Jacob, e se glorificará em Israel.
Ku rera don farin ciki, ya sammai, gama Ubangiji ya aikata wannan; ku yi sowa, ya duniya a ƙarƙashi. Ku ɓarke da waƙoƙi, ku duwatsu, ku jeji da dukan itatuwanku, gama Ubangiji ya kuɓutar da Yaƙub, ya nuna ɗaukakarsa a cikin Isra’ila.
24 Yahweh, seu Redentor, e aquele que o formou desde o ventre diz: “Eu sou Yahweh, que faz todas as coisas”; que sozinho estica os céus; que se espalha pela terra por mim mesmo;
“Ga abin da Ubangiji yana cewa, Mai Fansarka, wanda ya yi ka a cikin mahaifa. “Ni ne Ubangiji, wanda ya yi dukan abubuwa, wanda ya shimfiɗa sammai ya kuma kafa harsashen duniya da kansa,
25 que frustra os sinais dos mentirosos, e enlouquece os mergulhadores; que faz os homens sábios recuarem, e torna seus conhecimentos insensatos;
wanda ya sassāke alamun annabawan ƙarya ya masu duba suka zama wawaye, wanda ya tumɓuke koyon masu hikima ya mai da shi banza,
26 que confirma a palavra de seu servo, e realiza o conselho de seus mensageiros; que diz de Jerusalém: “Ela será habitada; e das cidades de Judá, “Serão construídas, e “levantarei seus locais de desperdício;
wanda ya tabbatar da maganganun bayinsa ya kuma cika annabce-annabcen’yan aikansa, “wanda ya ce game da Urushalima, ‘Za a zauna a cikinta,’ game da garuruwan Yahuda, ‘Za a gina su,’
27 que diz ao fundo, 'Seja seco,'. e 'Eu secarei seus rios'.
wanda ya ce wa zurfin ruwaye, ‘Ku bushe, zan kuma busar da rafuffukanku,’
28 que diz de Cyrus, 'Ele é meu pastor, e fará todo o meu prazer'. mesmo dizendo de Jerusalém: “Ela será construída; e do templo, 'Sua fundação será lançada'”.
wanda ya yi zancen Sairus ya ce, ‘Shi ne makiyayina zan kuma cika dukan abin da na gan dama; zai yi zancen Urushalima cewa, “Bari a sāke gina ta,” game da haikali kuma cewa, “Bari a kafa harsashinsa.”’

< Isaías 44 >