< Gênesis 26 >

1 Havia uma fome na terra, além da primeira fome que ocorreu nos dias de Abraão. Isaac foi para Abimelech, rei dos filisteus, para Gerar.
Aka yi yunwa a ƙasar; ban da yunwar da aka yi da fari a zamanin Ibrahim, sai Ishaku ya tafi wurin Abimelek sarkin Filistiyawa a Gerar.
2 Yahweh apareceu a ele, e disse: “Não desça ao Egito. Vive na terra de que te falarei”.
Ubangiji kuwa ya bayyana ga Ishaku ya ce, “Kada ka gangara zuwa Masar; ka yi zauna a ƙasar da zan faɗa maka.
3 Vive nesta terra, e eu estarei contigo, e te abençoarei”. Pois eu lhe darei, e a seus descendentes, todas estas terras, e estabelecerei o juramento que fiz a Abraão, seu pai.
Ka zauna a wannan ƙasa na ɗan lokaci, zan kuwa kasance tare da kai, zan kuma albarkace ka. Gama zan ba da waɗannan ƙasashe gare ka da kuma zuriyarka. Zan kuma cika rantsuwar da na yi wa mahaifinka Ibrahim.
4 Multiplicarei seus descendentes como as estrelas do céu, e darei todas estas terras aos seus descendentes. Em sua descendência todas as nações da terra serão abençoadas,
Zan sa zuriyarka ta yi yawa kamar taurari a sararin sama zan kuwa ba su dukan waɗannan ƙasashe, ta wurin’ya’yanka kuma za a albarkaci dukan al’umman duniya,
5 porque Abraão obedeceu à minha voz e cumpriu minhas exigências, meus mandamentos, meus estatutos e minhas leis”.
domin Ibrahim ya yi mini biyayya ya kuma kiyaye umarnaina, ƙa’idodina da kuma dokokina.”
6 Isaac viveu em Gerar.
Sai Ishaku ya zauna a Gerar.
7 Os homens do lugar lhe perguntaram sobre sua esposa. Ele disse: “Ela é minha irmã”, pois ele tinha medo de dizer: “Minha esposa”, para que, pensava ele, “os homens do lugar pudessem me matar por Rebekah, porque ela é linda de se ver”.
Sa’ad da mutanen wurin suka tambaye shi game da matarsa, sai ya ce, “’Yar’uwata ce,” gama yana tsoro yă ce, “Ita matata ce.” Ya yi tunani, “Mutane wannan wuri za su kashe ni ta dalili Rebeka, domin kyakkyawa ce.”
8 Quando ele estava lá há muito tempo, Abimelech, rei dos filisteus, olhou por uma janela e viu, e eis que Isaac estava acariciando Rebekah, sua esposa.
Sa’ad da Ishaku ya daɗe a can, sai Abimelek sarkin Filistiyawa ya duba daga taga ya ga Ishaku yana rungumar matarsa Rebeka.
9 Abimelech chamou Isaac e disse: “Veja, certamente ela é sua esposa”. Por que você disse: 'Ela é minha irmã'?”. Isaac disse-lhe: “Porque eu disse: 'Para que eu não morra por causa dela'”.
Saboda haka Abimelek ya aika Ishaku yă je, sa’an nan ya ce, “Tabbatacce ita matarka ce! Me ya sa ka ce, ‘Ita’yar’uwata ce?’” Ishaku ya amsa masa ya ce, “Don na yi tsammani zan rasa raina saboda ita.”
10 Abimelech disse: “O que é isso que você nos fez? Uma das pessoas poderia facilmente ter se deitado com sua esposa, e você teria trazido culpa sobre nós”!
Sa’an nan Abimelek ya ce, “Me ke nan ka yi mana? Da a ce wani daga mazanmu ya kwana da matarka, ai, da ka jawo laifi a kanmu.”
11 Abimelech comandou todo o povo, dizendo: “Aquele que tocar este homem ou sua esposa certamente será condenado à morte”.
Saboda haka Abimelek ya yi umarni ga dukan mutane. “Duk wanda ya fitine wannan mutum ko matarsa, tabbatacce za a kashe shi.”
12 Isaac semeou naquela terra, e colheu no mesmo ano cem vezes o que plantou. Yahweh o abençoou.
Ishaku ya shuka hatsi a wannan ƙasa, a shekaran nan ya yi girbi ninki ɗari, domin Ubangiji ya albarkace shi.
13 O homem cresceu muito, e cresceu mais e mais até se tornar muito grande.
Mutumin ya arzuta, arzikinsa ya yi ta haɓaka har ya zama attajiri.
14 Ele tinha posses de rebanhos, posses de rebanhos e um grande lar. Os filisteus o invejavam.
Ya kasance da garkunan tumaki da na shanu da bayi masu yawa, har Filistiyawa suka yi ƙyashinsa.
15 Agora todos os poços que os servos de seu pai haviam cavado nos dias de Abraão, seu pai, os filisteus haviam parado, e se encheram de terra.
Saboda haka dukan rijiyoyin da bayin mahaifinsa suka haƙa a kwanakin da mahaifinsa Ibrahim yake da rai, Filistiyawa sun toshe su, suka kuma ciccike su da ƙasa.
16 Abimelech disse a Isaac: “Afaste-se de nós, pois você é muito mais poderoso do que nós”.
Sai Abimelek ya ce wa Ishaku, “Fita daga cikinmu; ka fi ƙarfinmu.”
17 Isaac partiu de lá, acampado no vale de Gerar, e viveu lá.
Saboda haka Ishaku ya fita daga can, ya yi sansani a Kwarin Gerar, ya kuma zauna a can.
18 Isaac cavou novamente os poços de água, que haviam cavado nos dias de Abraão, seu pai, pois os filisteus os haviam impedido após a morte de Abraão. Ele chamou seus nomes depois dos nomes pelos quais seu pai os havia chamado.
Ishaku ya sāke tona rijiyoyi waɗanda dā aka haƙa a zamanin Ibrahim mahaifinsa, gama Filistiyawa suka tattoshe bayan mutuwar Ibrahim, ya kuma sa musu sunayen da mahaifinsa ya ba su.
19 Os servos de Isaac cavaram no vale, e encontraram ali um poço de água corrente.
Barorin Ishaku suka haƙa cikin kwarin suka kuwa sami rijiya mai ruwa mai kyau a can.
20 Os pastores de Gerar discutiram com os pastores de Isaac, dizendo: “A água é nossa”. Por isso ele chamou o nome do poço Esek, porque eles contendiam com ele.
Amma makiyayan Gerar suka yi faɗa da na Ishaku suka ce, “Ruwan namu ne!” Saboda haka Ishaku ya ba wa rijiyar suna Esek, domin sun yi faɗa da shi.
21 Eles cavaram outro poço, e discutiram sobre isso também. Então, ele chamou seu nome de Sitnah.
Sai suka haƙa wata rijiya, amma suka yi faɗa a kanta ita ma, saboda haka ya ce da ita Sitna.
22 Ele deixou aquele lugar, e cavou outro poço. Eles não discutiram por causa daquele poço. Então, ele o chamou de Rehoboth. Ele disse: “Por enquanto Yahweh abriu espaço para nós, e nós seremos frutíferos na terra”.
Sai Ishaku ya matsa daga can ya sāke haƙa wata rijiyar, babu wani kuma da yi faɗa a kanta. Sai ya ba ta suna Rehobot, yana cewa, “Yanzu Ubangiji ya ba mu wuri, za mu kuwa yi ta haihuwa a ƙasar.”
23 Ele subiu de lá para Beersheba.
Daga can ya haura zuwa Beyersheba.
24 Yahweh apareceu-lhe na mesma noite e disse: “Eu sou o Deus de Abraão, seu pai. Não tenha medo, pois eu estou com você, e o abençoarei, e multiplicarei sua descendência por meu servo Abraão”.
A wannan dare Ubangiji ya bayyana gare shi ya ce, “Ni ne Allah na mahaifinka Ibrahim. Kada ka ji tsoro, gama ina tare da kai, zan albarkace ka, zan kuma ƙara yawan zuriyarka saboda bawana Ibrahim.”
25 Ele construiu ali um altar, invocou o nome de Yahweh e armou ali sua tenda. Ali os servos de Isaac cavaram um poço.
Sai Ishaku ya gina bagade a can, ya kuma kira bisa sunan Ubangiji. A can ya kafa tentinsa, a can kuma bayinsa suka haƙa wata rijiya.
26 Então Abimelech foi até ele de Gerar com Ahuzzath, seu amigo, e Phicol, o capitão de seu exército.
Ana cikin haka, sai Abimelek ya zo wurinsa daga Gerar, tare da Ahuzzat mai ba shi shawara da Fikol shugaban mayaƙansa.
27 Isaac lhes disse: “Por que vocês vieram até mim, já que me odeiam e me mandaram embora de vocês”?
Ishaku ya tambaye su, “Me ya kawo ku gare ni, da yake kun yi gāba da ni, kuka kuma kore ni?”
28 Eles disseram: “Vimos claramente que Yahweh estava com você”. Dissemos: “Que haja agora um juramento entre nós, mesmo entre nós e você, e façamos um pacto com você,
Suka amsa, “Mun ga a zahiri cewa Ubangiji yana tare da kai; saboda haka muka ce, ‘Dole rantsuwa ta kasance tsakaninmu da kai.’ Bari mu yi yarjejjeniya da kai
29 que você não nos fará nenhum mal, pois não lhe tocamos, e como nós não fizemos a você nada além do bem, e o mandamos embora em paz”. Agora você é o abençoado de Javé”.
cewa ba za ka cuce mu ba, kamar yadda ba mu fitine ka ba, amma muka yi maka kirki, muka kuma sallame ka cikin salama. Yanzu kuwa kai albarkatacce ne na Ubangiji.”
30 Ele os fez um banquete, e eles comeram e beberam.
Sai Ishaku ya shirya musu liyafa, suka ci suka kuma sha.
31 Eles se levantaram algum tempo pela manhã, e fizeram um juramento um ao outro. Isaac os mandou embora, e eles se afastaram dele em paz.
Kashegari da sassafe sai mutanen suka yi wa juna rantsuwa. Sa’an nan Ishaku ya sallame su, suka kuwa tafi cikin salama.
32 No mesmo dia, chegaram os servos de Isaac, e lhe disseram a respeito do poço que haviam cavado, e lhe disseram: “Encontramos água”.
A wannan rana bayin Ishaku suka zo suka faɗa masa game da rijiyar da suka haƙa. Suka ce, “Mun sami ruwa!”
33 Ele o chamou de “Shibah”. Portanto, o nome da cidade é “Beersheba” até hoje.
Sai ya kira ta Shiba, don haka har wa yau ana kira garin Beyersheba.
34 Quando Esaú tinha quarenta anos, tomou como esposa Judith, filha de Beeri, o hitita, e Basemath, a filha de Elon, o hitita.
Sa’ad da Yaƙub ya kai shekaru arba’in da haihuwa, sai ya auri Yudit’yar Beyeri mutumin Hitti, da kuma Basemat’yar Elon mutumin Hitti.
35 They entristeceu os espíritos de Isaac e Rebekah.
Su ne suka zama sanadin baƙin ciki ga Ishaku da Rebeka.

< Gênesis 26 >