< Êxodo 2 >
1 Um homem da casa de Levi foi e levou uma filha de Levi como sua esposa.
Ana nan, sai wani Balawe ya auri wata Balawiya,
2 A mulher concebeu e deu à luz um filho. Quando ela viu que ele era uma boa criança, ela o escondeu três meses.
ta kuwa yi ciki, ta haifi ɗa. Sa’ad da ta ga jaririn kyakkyawa ne, sai ta ɓoye shi har watanni uku.
3 Quando não podia mais escondê-lo, ela pegou uma cesta de papiro para ele, e a revestiu com alcatrão e com breu. Ela colocou a criança dentro dela, e a colocou nos canaviais junto à margem do rio.
Amma da ba tă iya ɓoye shi kuma ba, sai ta yi kwandon kyauro ta shafa masa kwalta. Bayan haka sai ta sa jaririn a cikin kwandon, ta je ta ajiye kwandon tare da jaririn a cikin kyauro, a bakin kogin.
4 Sua irmã ficou muito longe, para ver o que seria feito com ele.
’Yar’uwarsa ta tsaya da ɗan rata tana lura da abin da zai faru da shi.
5 A filha do faraó desceu para banhar-se no rio. Suas donzelas caminharam ao longo da margem do rio. Ela viu a cesta entre os canaviais e mandou seu criado buscá-la.
Sai’yar Fir’auna ta gangara zuwa kogi domin tă yi wanka, bayinta kuwa suna tafiya a bakin kogi. Sai ta ga kwandon a ciyawa, ta aiki ɗaya daga cikin masu hidimarta tă ɗauko mata.
6 She abriu-a e viu a criança, e eis que o bebê chorou. Ela teve compaixão dele, e disse: “Este é um dos filhos dos hebreus”.
Da ta buɗe kwandon, sai ta ga yaro yana kuka, ta kuwa ji tausayinsa. Ta ce, “Wannan ɗaya daga cikin jariran Ibraniyawa ne.”
7 Então sua irmã disse à filha do faraó: “Devo ir chamar uma enfermeira para você das mulheres hebraicas, para que ela possa cuidar da criança para você?”.
Sai’yar’uwarsa ta tambayi’yar Fir’auna, ta ce, “In tafi in samo ɗaya daga cikin matan Ibraniyawa tă yi miki renon yaron?”
8 A filha do faraó lhe disse: “Vá”. A jovem mulher foi e chamou a mãe da criança.
Sai ta amsa ta ce, “I, tafi.” Sai yarinyar ta tafi ta kawo mahaifiyar yaron.
9 A filha do faraó lhe disse: “Leve esta criança embora e cuide dele por mim, e eu lhe darei seu salário”. A mulher pegou a criança e cuidou dela.
Diyar Fir’auna ta ce mata, “Ɗauki jaririn, ki yi mini renonsa, zan kuwa biya ki.” Saboda haka ta ɗauki yaron, ta yi renonsa.
10 A criança cresceu, e ela o trouxe para a filha do Faraó, e ele se tornou seu filho. Ela o chamou de Moisés, e disse: “Porque eu o tirei da água”.
Sa’ad da ya yi girma, sai ta kawo shi wajen’yar Fir’auna, ya kuwa zama ɗanta, ta kuma ba shi suna Musa, tana cewa, “Na tsamo shi daga ruwa.”
11 Naqueles dias, quando Moisés tinha crescido, ele foi até seus irmãos e viu os fardos deles. Ele viu um egípcio atacando um hebreu, um de seus irmãos.
Wata rana, bayan Musa ya yi girma, sai ya haura, ya tafi inda mutanensa suke, ya kuma ga yadda suke shan wahala da aiki. Ya ga wani mutumin Masar yana dūkan mutumin Ibraniyawa, ɗaya daga cikin mutanensa.
12 Ele olhou para este e para aquele lado, e quando viu que não havia ninguém, matou o egípcio, e o escondeu na areia.
Da ya leƙa nan da can bai kuwa ga kowa ba, sai ya kashe mutumin Masar, ya ɓoye shi a yashi.
13 Ele saiu no segundo dia, e eis que dois homens dos hebreus estavam brigando um com o outro. Ele disse a ele que fez o mal: “Por que você bate no seu companheiro”?
Kashegari ya fita, sai ya ga Ibraniyawa biyu suna faɗa. Ya tambayi mai laifin ya ce, “Don me kake bugun ɗan’uwanka, mutumin Ibraniyawa?”
14 Ele disse: “Quem fez de você um príncipe e um juiz sobre nós? Você planeja me matar, como você matou o egípcio?” Moisés estava com medo e disse: “Certamente esta coisa é conhecida”.
Mutumin ya ce masa, “Wa ya mai da kai mai mulki da mai hukunci a kanmu? Kana so ne ka kashe ni kamar yadda ka kashe mutumin Masar nan?” Sai Musa ya tsorata, ya yi tunani ya ce, “To, fa, abin nan da na yi, ya zama sananne.”
15 Agora, quando o Faraó ouviu esta coisa, ele procurou matar Moisés. Mas Moisés fugiu da face do faraó, e viveu na terra de Midian, e sentou-se junto a um poço.
Da Fir’auna ya ji wannan, sai ya yi ƙoƙari yă kashe Musa, amma Musa ya gudu daga wajen Fir’auna, ya tafi ƙasar Midiyan inda ya zauna kusa da wata rijiya.
16 Agora o padre de Midian tinha sete filhas. Elas vinham e bebiam água, e enchiam os bebedouros para regar o rebanho de seu pai.
To, fa, akwai wani firist na Midiyan, yana da’ya’ya mata bakwai, suka zo su shayar da dabbobin mahaifinsu.
17 Os pastores vieram e as expulsaram; mas Moisés se levantou e as ajudou, e regou seu rebanho.
Sai waɗansu makiyaya suka zo suka kore su, amma Musa ya tashi ya taimake su ya shayar da dabbobinsu.
18 Quando chegaram a Reuel, seu pai, ele disse: “Como é que vocês voltaram tão cedo hoje”?
Da’yan matan suka komo wurin Reyuwel mahaifinsu, sai ya tambaye su ya ce, “Yaya kuka dawo da wuri yau?”
19 Eles disseram: “Um egípcio nos entregou da mão dos pastores e, além disso, tirou água para nós, e regou o rebanho”.
Suka amsa suka ce, “Wani mutumin Masar ne ya taimake mu daga hannun waɗansu makiyaya. Har ma ya ɗebo ruwa ya shayar da dabbobin.”
20 Ele disse a suas filhas: “Onde ele está? Por que o senhor deixou o homem? Chame-o, para que ele possa comer pão”.
Ya tambayi’yan matansa, “To ina yake? Don me kuka bar shi a can? A gayyace shi, yă zo, yă ci wani abu.”
21 Moisés contentou-se em morar com o homem. Ele deu a Moisés Zipporah, sua filha.
Musa ya yarda yă zauna da mutumin wanda ya ba da’yarsa Ziffora aure da Musa.
22 Ela teve um filho, e ele o chamou de Gershom, pois ele disse: “Eu vivi como estrangeiro em uma terra estrangeira”.
Ziffora ta haifi wa Musa ɗa, ya kuma raɗa masa suna Gershom cewa, “Na zama baƙo a baƙuwar ƙasa.”
23 Durante esses muitos dias, o rei do Egito morreu, e os filhos de Israel suspiravam por causa da escravidão, e eles choravam, e seu grito chegou a Deus por causa da escravidão.
Ana nan dai, a kwana a tashi, sai sarkin Masar ya mutu. Isra’ilawa suka yi kuka mai zafi saboda bautarsu mai wuya, sai kukar neman taimakonsu saboda bauta, ya kai wurin Allah.
24 Deus ouviu seus gemidos, e Deus lembrou-se de sua aliança com Abraão, com Isaac e com Jacó.
Allah kuwa ya ji kukansu sai ya tuna da alkawarinsa da Ibrahim da Ishaku da Yaƙub.
25 Deus viu os filhos de Israel, e Deus compreendeu.
Sai Allah ya dubi Isra’ilawa, ya kuma damu da su.