< Salmos 95 >

1 Vinde, cantemos alegres ao SENHOR; gritemos [de alegria] à rocha de nossa salvação.
Ku zo, bari mu rera don farin ciki ga Ubangiji; bari mu yi sowa da ƙarfi ga Dutsen cetonmu.
2 Cheguemos adiante de sua presença com agradecimentos; cantemos salmos a ele.
Bari mu zo gabansa da godiya mu rera gare shi da kiɗi da waƙa.
3 Porque o Senhor é o grande Deus, e maior Rei do que todos os deuses.
Gama Ubangiji Allah mai girma ne, babban Sarki a bisa dukan alloli.
4 Na mão dele estão as profundezas da terra; e a ele pertencem os altos montes.
A hannunsa ne zurfafan duniya suke, ƙwanƙolin dutse kuma nasa ne.
5 Dele [também] é o mar, pois ele o fez; e suas mãos formaram a [terra] seca.
Teku nasa ne, gama shi ne ya yi shi, da hannuwansa kuma ya yi busasshiyar ƙasa.
6 Vinde, adoremos, e prostremo-nos; ajoelhemo-nos perante o SENHOR, que nos fez.
Ku zo, bari mu rusuna mu yi sujada, bari mu durƙusa a gaban Ubangiji Mahaliccinmu;
7 Porque ele é o nosso Deus, e nós [somos] o povo do seu pasto, e as ovelhas de sua mão. Se hoje ouvirdes a voz dele,
gama shi ne Allahnmu mu mutanen makiyayansa ne, garke kuwa a ƙarƙashin kulawarsa. Yau, in kuka ji muryarsa,
8 Não endureçais vosso coração, como em Meribá, como no dia da tentação no deserto,
“Kada ku taurare zukatanku kamar yadda kuka yi a Meriba, kamar yadda kuka yi a wancan rana a Massa a hamada,
9 Onde vossos pais me tentaram; eles me provaram, mesmo já tendo visto minha obra.
inda kakanninku suka gwada suka kuma jarraba ni, ko da yake sun ga abin da na yi.
10 Por quarenta anos aguentei com desgosto d [esta] geração, e disse: Este povo se desvia em seus corações; e eles não conhecem meus caminhos.
Shekara arba’in na yi fushi da wancan tsara; na ce, ‘Su mutane ne waɗanda zukatansu suka kauce, kuma ba su san hanyoyina ba.’
11 Por isso jurei em minha ira que eles não entrarão no meu [lugar] de descanso.
Saboda haka na yi rantsuwa cikin fushina, ‘Ba za su taɓa shiga hutuna ba.’”

< Salmos 95 >