< Salmos 87 >

1 Salmo e cântico, dos filhos de Coré: Seu fundamento está nos santos montes.
Na’ya’yan Kora maza. Zabura ce. Waƙa ce. Ya kafa harsashinsa a kan dutse mai tsarki.
2 O SENHOR ama os portões de Sião mais que todas as habitações de Jacó.
Ubangiji yana ƙaunar ƙofofin Sihiyona fiye da dukan wuraren zaman Yaƙub.
3 Gloriosas coisas são faladas de ti, ó cidade de Deus. (Selá)
Ana faɗin abubuwa masu ɗaukaka game da ke Ya birnin Allah, (Sela)
4 Farei menção de Raabe e Babilônia aos que me conhecem; eis que da Filístia, Tiro e Cuxe [se dirá]: Este é nascido ali.
“Zan lissafta Rahab a cikin waɗanda suka san ni, Filistiya ita ma, da Taya, tare da Kush, zan kuma ce, ‘An haifi wannan a Sihiyona.’”
5 E de Sião se dirá: Este e aquele outro nasceram ali. E o próprio Altíssimo a manterá firme.
Tabbatacce, game da Sihiyona za a ce, “Wannan da wancan an haifa a cikinta, Mafi Ɗaukaka kansa zai kafa ta.”
6 O SENHOR contará, quando escrever dos povos: Este nasceu ali. (Selá)
Ubangiji zai rubuta a littafin sunayen mutanensa, “An haifi wannan a Sihiyona.” (Sela)
7 Assim como os cantores e instrumentistas; todas as minhas fontes estão em ti.
Yayinda suke kaɗe-kaɗe za su rera, “Dukan maɓulɓulaina suna cikinki.”

< Salmos 87 >