< Salmos 148 >
1 Aleluia! Louvai ao SENHOR desde os céus; louvai-o nas alturas.
Yabi Ubangiji. Yabi Ubangiji daga sammai, yabe shi a bisa sammai.
2 Louvai-o todos os seus anjos; louvai-o todos os seus exércitos.
Yabe shi, dukanku mala’ikunsa, yabe shi, dukanku rundunarsa na sama.
3 Louvai-o, sol e lua; louvai-o, todas as estrelas luminosas.
Yabe shi, rana da wata, yabe shi, dukanku taurari masu haskakawa.
4 Louvai-o, céus dos céus, e as águas que [estais] sobre os céus.
Yabe shi, ku bisa sammai da kuma ku ruwan bisa sarari.
5 Louvem ao nome do SENHOR; porque pela ordem dele foram criados.
Bari su yabi sunan Ubangiji, gama ya umarta aka kuwa halicce su.
6 E os firmou para todo o sempre; e deu [tal] decreto, que não será traspassado.
Ya sa su a wurarensu har abada abadin; ya ba da umarnin da ba zai taɓa shuɗe ba.
7 Louvai ao SENHOR [vós] da terra: os monstros marinhos, e todos os abismos;
Yabi Ubangiji daga duniya, ku manyan halittun teku da kuma dukan zurfafan teku,
8 O fogo e a saraiva, a neve e o vapor; o vento tempestuoso, que executa sua palavra.
walƙiya da ƙanƙara, dusar ƙanƙara da gizagizai, hadirin iskar da suke biyayya da umarnansa,
9 Os montes e todos os morros; árvores frutíferas, e todos os cedros.
ku duwatsu da dukan tuddai, itatuwa masu’ya’ya da dukan al’ul,
10 As feras, e todo o gado; répteis, e aves que tem asas.
namun jeji da dukan dabbobin gida, ƙanana halittu da tsuntsaye masu firiya,
11 Os reis da terra, e todos os povos; os príncipes, e todos os juízes da terra.
sarakunan duniya da dukan al’ummai, ku sarakuna da dukan masu mulkin duniya,
12 Os rapazes, e também as moças; os velhos com os jovens.
samari da’yan mata, tsofaffi da yara.
13 Louvem ao nome do SENHOR; pois só o nome dele é exaltado; sua majestade [está] sobre a terra e o céu.
Bari su yabi sunan Ubangiji, gama sunansa ne kaɗai mafi ɗaukaka; darajarsa ta fi ƙarfin duniya da sammai.
14 E ele exaltou o poder de seu povo: o louvor de todos os seus santos, os filhos de Israel, o povo [que está] perto dele. Aleluia!
Ya tayar wa mutanensa ƙaho, yabon dukan tsarkakansa, na Isra’ila, mutanen da suke kurkusa da zuciyarsa. Yabi Ubangiji.