< Salmos 130 >
1 Cântico dos degraus: Das profundezas clamo a ti, SENHOR.
Waƙar haurawa. Daga cikin zurfafa na yi kuka gare ka, ya Ubangiji;
2 Ouve, Senhor, a minha voz; sejam teus ouvidos atentos à voz de minhas súplicas.
Ya Ubangiji, ka ji muryata. Bari kunnuwanka su saurara ga kukata ta neman jinƙai.
3 Se tu, SENHOR, considerares todas as perversidades, quem resistirá, Senhor?
In kai, ya Ubangiji, za ka lissafta zunubai, Ya Ubangiji, wa zai tsaya?
4 Mas contigo está o perdão, para que tu sejas temido.
Amma tare da kai akwai gafartawa, saboda haka ake tsoronka.
5 Mantenho esperança no SENHOR, a minha alma espera; e persisto em sua palavra.
Zan jira Ubangiji, raina zai jira, kuma a cikin maganarsa na sa zuciyata.
6 Minha alma [espera ansiosamente] pelo Senhor, mais que os guardas [esperam] pela manhã, [mais] que os vigilantes pelo alvorecer.
Raina na jiran Ubangiji fiye da yadda mai tsaro yakan jira safiya, fiye da yadda mai tsaro yakan jira safiya.
7 Espere, Israel, pelo SENHOR; porque com o SENHOR há bondade, e com ele muito resgate.
Ya Isra’ila, sa zuciya ga Ubangiji, gama tare da Ubangiji akwai ƙauna marar ƙarewa kuma tare da shi akwai cikakkiyar fansa.
8 E ele resgatará Israel de todas as suas perversidades.
Shi kansa zai fanshi Isra’ila daga dukan zunubansu.