< Salmos 116 >

1 Amo o SENHOR, porque ele escuta minha voz [e] minhas súplicas.
Ina ƙaunar Ubangiji, gama ya ji muryata; ya ji kukata ta neman jinƙai.
2 Porque ele tem inclinado a mim seus ouvidos; por isso eu clamarei a ele em [todos] os meus dias.
Domin ya juye kunnensa gare ni, zan kira gare shi muddin ina da rai.
3 Cordas da morte me cercaram, e angústias do Xeol me afrontaram; encontrei opressão e aflição. (Sheol h7585)
Igiyoyin mutuwa sun shaƙe ni, wahalar kabari sun zo a kaina; na cika da wahala da ɓacin rai. (Sheol h7585)
4 Mas clamei ao nome do SENHOR, [dizendo]: Ah SENHOR, livra minha alma!
Sai na kira ga sunan Ubangiji na ce, “Ya Ubangiji, ka cece ni!”
5 O SENHOR é piedoso e justo; e nosso Deus é misericordioso.
Ubangiji mai alheri ne da kuma mai adalci; Allahnmu yana cike da tausayi.
6 O SENHOR protege os simples; eu estava com graves problemas, mas ele me livrou.
Ubangiji yana tsare masu tawali’u; sa’ad da nake cikin tsananin bukata, ya cece ni.
7 Minha alma, volta ao teu descanso, pois o SENHOR tem te tratado bem.
Ka kwantar da hankali, ya raina, gama Ubangiji mai alheri ne a gare ka.
8 Porque tu, [SENHOR], livraste minha alma da morte, meus olhos das lágrimas, e meu pé do tropeço.
Gama kai, ya Ubangiji, ka ceci raina daga mutuwa, idanuna daga hawaye, ƙafafuna daga tuntuɓe,
9 Andarei diante do SENHOR na terra dos viventes.
don in iya tafiya a gaban Ubangiji a ƙasar masu rai.
10 Eu cri, por isso falei; estive muito aflito.
Na gaskata, saboda haka na ce, “An azabtar da ni ƙwarai.”
11 Eu dizia em minha pressa: Todo homem é mentiroso.
Kuma cikin rikicewana na ce, “Dukan mutane maƙaryata ne.”
12 O que pagarei ao SENHOR por todos os benefícios dele para mim?
Yaya zan sāka wa Ubangiji saboda dukan alherinsa gare ni?
13 Tomarei o copo da salvação, [e] chamarei o nome do SENHOR.
Zan daga kwaf na ceto in kuma kira ga sunan Ubangiji.
14 Certamente pagarei meus votos ao SENHOR, na presença de todo o seu povo.
Zan cika alkawurana ga Ubangiji a gaban dukan mutanensa.
15 Preciosa é aos olhos do SENHOR a morte de seus santos.
Abu mai daraja a gaban Ubangiji shi ne mutuwar tsarkakansa.
16 Ah SENHOR, verdadeiramente eu sou teu servo; sou teu servo, filho de tua serva; tu me soltaste das correntes que me prendiam.
Ya Ubangiji, da gaske ni bawanka ne; ni bawanka ne, ɗan baiwarka; ka’yantar da ni daga sarƙoƙi.
17 Sacrificarei a ti sacrifício de agradecimento, e chamarei o nome do SENHOR.
Zan yi hadayar godiya gare ka in kuma kira bisa sunan Ubangiji.
18 Certamente pagarei meus votos ao SENHOR, na presença de todo o seu povo;
Zan cika alkawurana ga Ubangiji a gaban dukan mutanensa,
19 Nos pátios da casa do SENHOR, em meio de ti, ó Jerusalém. Aleluia!
a filayen gidan Ubangiji, a tsakiyarki, ya Urushalima. Yabi Ubangiji.

< Salmos 116 >