< Salmos 11 >

1 Salmo de Davi, para o regente: No SENHOR eu confio; como, pois, tu dizeis à minha alma: Fugi para vossa montanha, [como] um pássaro?
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Don busa. Ta Dawuda. A wurin Ubangiji ne nake samun mafaka. Yaya za ku ce mini, “Ka yi firiya kamar tsuntsu zuwa duwatsu.
2 Porque eis que os maus estão armando o arco; eles estão pondo suas flechas na corda, para atirarem às escuras [com elas] aos corretos de coração.
Gama duba, mugaye sun tanƙware bakkunansu; sun kuma ɗana kibiyoyinsu don su harbi mutanen kirki a zuciya daga cikin duhu.
3 Se os fundamentos são destruídos, o que o justo pode fazer?
Sa’ad da aka tumɓuke tushe, me adali zai iya yi?”
4 O SENHOR está em seu santo Templo, o trono do SENHOR está nos céus; seus olhos observam com atenção; suas pálpebras provam aos filhos dos homens.
Ubangiji yana cikin haikalinsa mai tsarki; Ubangiji yana a kursiyinsa a sama. Yana kallon’ya’yan mutane; idanunsa suna bincike su.
5 O SENHOR prova ao justo; mas sua alma odeia ao perverso e ao que ama a violência.
Ubangiji yana bincike adalai, amma ransa yana ƙi mugaye da masu son rikici.
6 Sobre os perversos choverá laços, fogo e enxofre; e o pagamento para seu cálice será vento tempestuoso.
A kan mugaye zai zuba garwashin wuta mai zafi da kuma kibiritu; iska mai zafi zai zama rabonsu.
7 Porque o SENHOR [é] justo, [e] ama as justiças; seu rosto presta atenção ao [que é] correto.
Gama Ubangiji mai adalci ne, yana ƙaunar gaskiya masu adalci za su ga fuskarsa.

< Salmos 11 >