< 23 >

1 Porém Jó respondeu, dizendo:
Sa’an nan Ayuba ya amsa,
2 Até hoje minha queixa é uma amargura; a mão [de Deus] sobre mim é mais pesada que meu gemido.
“Ko a yau, ina kuka mai zafi; hannunsa yana da nauyi duk da nishin da nake yi.
3 Ah se eu soubesse como poderia achá-lo! [Então] eu me chegaria até seu trono.
Da a ce na san inda zan same shi; da a ce zan iya zuwa wurin da yake zama!
4 Apresentaria minha causa diante dele, e encheria minha boca de argumentos.
Zan kai damuwata wurinsa in yi gardama da shi.
5 Eu saberia as palavras que ele me responderia, e entenderia o que me diria.
Zan nemi in san abin da zai ce mini, in kuma auna abin da zai ce mini.
6 Por acaso ele brigaria comigo com seu grande poder? Não, pelo contrário, ele me daria atenção.
Zai yi gardama da ni da ikonsa mai girma? Babu, ba zai zarge ni da laifi ba.
7 Ali o íntegro pleitearia com ele, e eu me livraria para sempre de meu Juiz.
Mai adalci ne zai kawo ƙara a wurinsa, kuma zan samu kuɓuta daga wurin mai shari’an nan har abada.
8 Eis que se eu for ao oriente, ele não está ali; [se for] ao ocidente, e não o percebo;
“Amma in na je gabas, ba ya wurin; in na je yamma, ba zan same shi ba.
9 Se ao norte ele opera, eu não [o] vejo; se ele se esconde ao sul, não [o] enxergo.
Sa’ad da yake aiki a arewa, ba ni ganinsa; sa’ad da ya juya zuwa kudu, ba na ganinsa.
10 Porém ele conhece meu caminho: Provar-me-á, e sairei como ouro.
Amma ya san hanyar da nake bi; sa’ad da ya gwada ni zan fito kamar zinariya.
11 Meus pés seguiram seus passos; guardei seu caminho, e não me desviei.
Ƙafafuna suna bin ƙafafunsa kurkusa; na bi hanyarsa ba tare da na juya ba.
12 Nunca retirei [de mim] o preceito de seus lábios, e guardei as palavras de sua boca mais que minha porção [de comida].
Ban fasa bin dokokin da ya bayar ba; na riƙe maganarsa da muhimmanci fiye da abincin yau da gobe.
13 Porém se ele está decidido, quem poderá o desviar? O que sua alma quiser, isso fará.
“Amma ya tsaya shi kaɗai, kuma wa ya isa yă ja da shi? Yana yin abin da yake so.
14 Pois ele cumprirá o que está determinado para mim; ele [ainda] tem muitas coisas como estas consigo.
Yana yi mini abin da ya shirya yă yi mini, kuma yana da sauran irinsu a ajiye.
15 Por isso eu me perturbo em sua presença. Quando considero [isto], tenho medo dele.
Shi ya sa na tsorata a gabansa; sa’ad da na yi tunanin wannan duka, nakan ji tsoronsa.
16 Deus enfraqueceu meu coração; o Todo-Poderoso tem me perturbado.
Allah ya sa zuciyata ta yi sanyi; Maɗaukaki ya tsorata ni.
17 Pois não estou destruído por causa das trevas, nem por causa da escuridão que encobriu meu rosto.
Duk da haka duhun bai sa in yi shiru ba, duhun da ya rufe mini fuska.

< 23 >