< Gênesis 5 >

1 Este é o livro das gerações de Adão. No dia em que criou Deus ao ser humano, à semelhança de Deus o fez;
Wannan shi ne rubutaccen tarihin zuriyar Adamu. Sa’ad da Allah ya halicci mutum, ya yi shi cikin kamannin Allah.
2 Macho e fêmea os criou; e os abençoou, e chamou o nome deles Adão, no dia em que foram criados.
Ya halicce su namiji da ta mace, ya kuma albarkace su. Sa’ad da kuma aka halicce su, ya kira su “Mutum.”
3 E viveu Adão cento e trinta anos, e gerou um filho à sua semelhança, conforme sua imagem, e chamou seu nome Sete.
Sa’ad da Adamu ya yi shekaru 130, sai ya haifi ɗa wanda ya yi kama da shi, ya kuma kira shi Set.
4 E foram os dias de Adão, depois que gerou a Sete, oitocentos anos: e gerou filhos e filhas.
Bayan an haifi Set, Adamu ya yi shekaru 800, ya kuma haifi waɗansu’ya’ya maza da mata.
5 E foram todos os dias que viveu Adão novecentos e trinta anos, e morreu.
Gaba ɗaya dai, Adamu ya yi shekaru 930, sa’an nan ya mutu.
6 E viveu Sete cento e cinco anos, e gerou a Enos.
Sa’ad da Set ya yi shekara 105, sai ya haifi Enosh.
7 E viveu Sete, depois que gerou a Enos, oitocentos e sete anos: e gerou filhos e filhas.
Bayan ya haifi Enosh, Set ya yi shekara 807, ya kuma haifi waɗansu’ya’ya maza da mata.
8 E foram todos os dias de Sete novecentos e doze anos; e morreu.
Gaba ɗaya dai, Set ya yi shekaru 912, sa’an nan ya mutu.
9 E viveu Enos noventa anos, e gerou a Cainã.
Sa’ad da Enosh ya yi shekara 90, sai ya haifi Kenan.
10 E viveu Enos depois que gerou a Cainã, oitocentos e quinze anos: e gerou filhos e filhas.
Bayan ya haifi Kenan, Enosh ya yi shekara 815, ya kuma haifi waɗansu’ya’ya maza da mata.
11 E foram todos os dias de Enos novecentos e cinco anos; e morreu.
Gaba ɗaya dai, Enosh ya yi shekaru 905, sa’an nan ya mutu.
12 E viveu Cainã setenta anos, e gerou a Maalalel.
Sa’ad da Kenan ya yi shekara 70, sai ya haifi Mahalalel.
13 E viveu Cainã, depois que gerou a Maalalel, oitocentos e quarenta anos: e gerou filhos e filhas.
Bayan ya haifi Mahalalel, Kenan ya yi shekara 840, ya kuma haifi waɗansu’ya’ya maza da mata
14 E foram todos os dias de Cainã novecentos e dez anos; e morreu.
Gaba ɗaya dai, Kenan ya yi shekara 910, sa’an nan ya mutu.
15 E viveu Maalalel sessenta e cinco anos, e gerou a Jarede.
Sa’ad da Mahalalel ya yi shekara 65, sai ya haifi Yared.
16 E viveu Maalalel, depois que gerou a Jarede, oitocentos e trinta anos: e gerou filhos e filhas.
Bayan ya haifi Yared, Mahalalel ya yi shekara 830, ya kuma haifi waɗansu’ya’ya maza da mata
17 E foram todos os dias de Maalalel oitocentos noventa e cinco anos; e morreu.
Gaba ɗaya dai, Mahalalel ya yi shekara 895, sa’an nan ya mutu.
18 E viveu Jarede cento e sessenta e dois anos, e gerou a Enoque.
Sa’ad da Yared ya yi shekara 162, sai ya haifi Enok.
19 E viveu Jarede, depois que gerou a Enoque, oitocentos anos: e gerou filhos e filhas.
Bayan ya haifi Enok, Yared ya yi shekaru 800, ya kuma haifi waɗansu’ya’ya maza da mata.
20 E foram todos os dias de Jarede novecentos e sessenta e dois anos; e morreu.
Gaba ɗaya dai, Yared ya yi shekara 962, sa’an nan ya mutu.
21 E viveu Enoque sessenta e cinco anos, e gerou a Matusalém.
Sa’ad da Enok ya yi shekara 65, sai ya haifi Metusela.
22 E caminhou Enoque com Deus, depois que gerou a Matusalém, trezentos anos: e gerou filhos e filhas.
Bayan ya haifi Metusela, Enok ya kasance cikin zumunci da Allah shekaru 300, ya kuma haifi waɗansu’ya’ya maza da mata.
23 E foram todos os dias de Enoque trezentos sessenta e cinco anos.
Gaba ɗaya dai, Enok ya yi shekaru 365.
24 Caminhou, pois, Enoque com Deus, e desapareceu, porque Deus o levou.
Enok ya kasance cikin zumunci da Allah, sa’an nan ba a ƙara ganinsa ba. Saboda Allah ya ɗauke shi.
25 E viveu Matusalém cento e oitenta e sete anos, e gerou a Lameque.
Sa’ad da Metusela ya yi shekara 187, sai ya haifi Lamek.
26 E viveu Matusalém, depois que gerou a Lameque, setecentos e oitenta e dois anos: e gerou filhos e filhas.
Bayan ya haifi Lamek, Metusela ya yi shekaru 782, ya kuma haifi waɗansu’ya’ya maza da mata.
27 Foram, pois, todos os dias de Matusalém, novecentos e sessenta e nove anos; e morreu.
Gaba ɗaya dai, Metusela ya yi shekaru 969, sa’an nan ya mutu.
28 E viveu Lameque cento e oitenta e dois anos, e gerou um filho:
Sa’ad da Lamek ya yi shekara 182, sai ya haifi ɗa.
29 E chamou seu nome Noé, dizendo: Este nos aliviará de nossas obras, e do trabalho de nossas mãos, por causa da terra que o SENHOR amaldiçoou.
Ya ba shi suna Nuhu ya kuma ce, “Zai yi mana ta’aziyya a cikin aikinmu da wahalar hannuwanmu a ƙasar da Ubangiji ya la’anta.”
30 E viveu Lameque, depois que gerou a Noé, quinhentos noventa e cinco anos: e gerou filhos e filhas.
Bayan an haifi Nuhu, Lamek ya yi shekara 595, yana kuma da’ya’ya maza da mata.
31 E foram todos os dias de Lameque setecentos e setenta e sete anos; e morreu.
Gaba ɗaya dai, Lamek ya yi shekaru 777, sa’an nan ya mutu.
32 E sendo Noé de quinhentos anos, gerou a Sem, Cam, e a Jafé.
Bayan Nuhu ya yi shekara 500, sai ya haifi Shem, Ham da Yafet.

< Gênesis 5 >