< Jó 36 >
1 Proseguiu ainda Elihu, e disse:
Elihu ya ci gaba,
2 Espera-me um pouco, e mostrar-te-ei que ainda há razões a favor de Deus.
“Ka ɗan ƙara haƙuri da ni kaɗan, zan kuma nuna maka cewa akwai sauran abubuwan da zan faɗa a madadin Allah.
3 Desde longe repetirei a minha opinião; e ao meu criador atribuirei a justiça.
Daga nesa na sami sanina; zan nuna cewa Mahaliccina shi mai gaskiya ne.
4 Porque na verdade, as minhas palavras não serão falsas: contigo está um que é sincero na sua opinião.
Abin da zan gaya maka ba ƙarya ba ne; mai cikakken sani yana tare da kai.
5 Eis que Deus é mui grande, contudo a ninguém despreza: grande é em força de coração.
“Allah mai iko ne, amma ba ya rena mutane; shi mai girma ne cikin manufarsa.
6 Não deixa viver ao ímpio, e faz justiça aos aflitos.
Ba ya barin mugaye da rai sai dai yana ba waɗanda ake tsanantawa hakkinsu.
7 Do justo não tira os seus olhos; antes estão com os reis no trono; ali os assenta para sempre, e assim são exaltados.
Ba ya fasa duban masu adalci; yana sa su tare da sarakuna yana ɗaukaka su har abada.
8 E, se estando presos em grilhões, os detém amarrados com cordas de aflição,
Amma in mutane suna daure da sarƙoƙi, ƙunci kuma ya daure su,
9 Então lhes faz saber a obra deles, e as suas transgressões; porquanto prevaleceram nelas.
yana gaya musu abin da suka yi, cewa sun yi zunubi da girman kai.
10 E revela-lho aos seus ouvidos, para seu ensino; e diz-lhes que se convertam da maldade.
Yana sa su saurari gyara yă kuma umarce su su tuba daga muguntarsu.
11 Se o ouvirem, e o servirem, acabarão seus dias em bem, e os seus anos em delícias.
In sun yi biyayya suka bauta masa, za su yi rayuwa dukan kwanakinsu cikin wadata shekarunsu kuma cikin kwanciyar zuciya.
12 Porém se o não ouvirem, à espada os passarão, e expirarão sem conhecimento.
Amma in ba su saurara ba, za su hallaka da takobi kuma za su mutu ba ilimi.
13 E os hipócritas de coração amontoam para si a ira; e amarrando-os ele, não clamam por socorro.
“Waɗanda ba su da Allah a zuciyarsu su ne suke riƙe fushi; ko sa’ad da ya ba su horo, ba su neman taimakonsa.
14 A sua alma morre na mocidade, e a sua vida entre os sodomitas.
Suna mutuwa tun suna matasa, cikin ƙazamar rayuwar karuwanci.
15 Ao aflito livra, da sua aflição, e na opressão o revelará aos seus ouvidos.
Amma yana kuɓutar da masu wahala; yana magana da su cikin wahalarsu.
16 Assim também te desviará da boca da angústia para um lugar espaçoso, em que não haja aperto, e as iguarias da tua mesa serão cheias de gordura.
“Yana so yă rinjaye ka daga haƙoran ƙunci, zuwa wuri mai sauƙi inda ba matsi zuwa teburinka cike da abincin da kake so.
17 E estarás satisfeito com o juízo do ímpio: o juízo e a justiça te sustentarão.
Amma yanzu an cika ka da hukuncin da ya kamata a yi wa mugaye; shari’a da kuma gaskiya sun kama ka.
18 Porquanto há furor, guarda-te de que porventura te não tire de pancada, pois por grande preço te não poderiam retirar dali.
Ka yi hankali kada wani yă ruɗe ka da arziki; kada ka bar toshiya ta sa ka juya.
19 Estimaria ele tanto tuas riquezas, ou alguns esforços da força, que por isso não estivesses em aperto?
Dukiyarka ko dukan yawan ƙoƙarinka sun isa su riƙe ka su hana ka shan ƙunci?
20 Não suspires pela noite, em que os povos sejam tomados do seu lugar.
Kada ka yi marmari dare yă yi, don a fitar da mutane daga gidajensu.
21 Guarda-te, e não declines para a iniquidade: porquanto nisto a escolheste, por causa da tua miséria.
Ka kula kada ka juya ga mugunta, abin da ka fi so fiye da wahala.
22 Eis que Deus exalta com a sua força; quem ensina como ele?
“An ɗaukaka Allah cikin ikonsa. Wane ne malami kamar sa?
23 Quem lhe pedirá conta do seu caminho? ou, quem lhe disse: Tu cometeste maldade?
Wane ne ya nuna masa hanyar da zai bi, ko kuma wane ne ya ce masa, ‘Ba ka yi daidai ba?’
24 Lembra-te de que engrandeças a sua obra que os homens contemplam.
Ka tuna ka ɗaukaka aikinsa, waɗanda mutane suka yaba a cikin waƙa.
25 Todos os homens a veem, e o homem a enxerga de longe.
Dukan’yan adam sun gani; mutane sun hanga daga nesa.
26 Eis que Deus é grande, e nós o não compreendemos, e o número dos seus anos se não pode esquadrinhar.
Allah mai girma ne, ya wuce ganewarmu! Yawan shekarunsa ba su bincikuwa.
27 Porque faz miúdas as gotas das águas que derramam a chuva do seu vapor.
“Yana sa ruwa yă zama tururi yă zubo daga sama.
28 A qual as nuvens destilam e gotejam sobre o homem abundantemente.
Gizagizai suna zubo da raɓarsu kuma ruwan sama yana zubowa’yan adam a wadace.
29 Porventura também se poderão entender as extensões das nuvens, e os estalos da sua tenda?
Wane ne zai iya gane yadda ya shimfiɗa gizagizai yadda yake tsawa daga wurin zamansa?
30 Eis que estende sobre elas a sua luz, e encobre os altos do mar.
Dubi yadda ya baza walƙiyarsa kewaye da shi, tana haskaka zurfin teku.
31 Porque por estas coisas julga os povos e lhes dá mantimento em abundância.
Haka yake mulkin al’ummai yana kuma tanada abinci a wadace.
32 Com as mãos encobre a luz, e faz-lhe proibição pela que passa por entre elas.
Yana cika hannuwansa da walƙiya kuma yana ba ta umarni tă fāɗi a inda ya yi nufi.
33 O que dá a entender o seu pensamento, como também aos gados, acerca do temporal que sobe.
Tsawarsa tana nuna cewa babbar iska da ruwa suna zuwa; ko shanu sun san da zuwansa.