< 13 >

1 Eis que tudo isto viram os meus olhos, e os meus ouvidos o ouviram e entenderam.
“Idanuna sun ga waɗannan duka, kunnuwana sun ji sun kuma gane.
2 Como vós o sabeis, o sei eu também; não vos sou inferior.
Abin da kuka sani, ni ma na sani; ba ku fi ni ba.
3 Mas eu falarei ao Todo-poderoso, e quero defender-me para com Deus.
Amma ina so in yi magana da Maɗaukaki, in kai kukana wurin Allah kai tsaye.
4 Vós porém sois inventores de mentiras, e vós todos médicos que não valem nada.
Ku kuma kun ishe ni da ƙarairayi; ku likitocin wofi ne, dukanku!
5 Oxalá vos calasseis de todo! que isso seria a vossa sabedoria.
In da za ku yi shiru gaba ɗaya! Zai zama muku hikima.
6 Ouvi agora a minha defesa, e escutai os argumentos dos meus lábios.
Ku ji gardamata yanzu; ku ji roƙon da zai fito daga bakina.
7 Porventura por Deus falareis perversidade? e por ele falareis engano?
Za ku iya yin muguwar magana a madadin Allah? Ko za ku yi ƙarya a madadinsa?
8 Ou fareis aceitação da sua pessoa? ou contendereis por Deus?
Ko za ku nuna masa sonkai? Ko za ku yi gardama a madadinsa?
9 Ser-vos-ia bom, se ele vos esquadrinhasse? ou zombareis dele, como se zomba de algum homem?
In ya bincike ku zai tarar ba ku da laifi? Ko za ku iya ruɗe shi yadda za ku ruɗi mutane?
10 Certamente vos repreenderá, se em oculto fizerdes aceitação de pessoas.
Ba shakka zai kwaɓe ku in kun nuna sonkai a ɓoye.
11 Porventura não vos espantará a sua alteza? e não cairá sobre vós o seu temor?
Ko ikonsa ba ya ba ku tsoro? Tsoronsa ba zai auka muku ba?
12 As vossas memórias são como a cinza: as vossas alturas como alturas de lodo.
Duk surutanku kamar toka suke; kāriyarku na yimɓu ne.
13 Calai-vos perante mim, e falarei eu, e que fique aliviado algum tanto.
“Ku yi shiru zan yi magana; sa’an nan abin da zai same ni yă same ni.
14 Por que razão tomo eu a minha carne com os meus dentes, e ponho a minha vida na minha mão?
Don me na sa kaina cikin hatsari na yi kasada da raina?
15 Ainda que me matasse, nele esperarei; contudo os meus caminhos defenderei diante dele.
Ko da zai kashe ni ne, begena a cikinsa zai kasance; ba shakka zan kāre kaina a gabansa
16 Também ele será a salvação minha: porém o hipócrita não virá perante o seu rosto
lalle wannan zai kawo mini kuɓuta gama ba wani marar tsoron Allah da zai iya zuwa wurinsa!
17 Ouvi com atenção as minhas razões, e com os vossos ouvidos a minha declaração.
Ku saurara da kyau ku ji abin da zan faɗa; bari kunnuwanku su ji abin da zan ce.
18 Eis que já tenho ordenado a minha causa, e sei que serei achado justo.
Yanzu da na shirya ƙarata, na san za a ce ba ni da laifi.
19 Quem é o que contenderá comigo? se eu agora me calasse, daria o espírito.
Ko wani zai ce ga laifin da na yi? In an same ni da laifi, zan yi shiru in mutu.
20 Duas coisas somente não faças para comigo; então me não esconderei do teu rosto:
“Kai dai biya mini waɗannan bukatu biyu kawai ya Allah, ba zan kuwa ɓoye daga gare ka ba;
21 Desvia a tua mão para longe, de sobre mim, e não me espante o teu terror.
Ka janye hannunka nesa da ni, ka daina ba ni tsoro da bantsoronka.
22 Chama, pois, e eu responderei; ou eu falarei, e tu responde-me.
Sa’an nan ka kira ni, zan kuwa amsa, ko kuma ka bar ni in yi magana sai ka amsa mini.
23 Quantas culpas e pecados tenho eu? notifica-me a minha transgressão e o meu pecado.
Abubuwa nawa na yi waɗanda ba daidai ba, kuma zunubi ne? Ka nuna mini laifina da zunubina.
24 Porque escondes o teu rosto, e me tens por teu inimigo?
Don me ka ɓoye mini fuskarka; ka kuma sa na zama kamar maƙiyinka?
25 Porventura quebrantarás a folha arrebatada do vento? e perseguirás o restolho seco?
Ko za a wahalar da ganye wanda iska take hurawa? Ko za ka bi busasshiyar ciyawa?
26 Porque escreves contra mim amarguras e me fazes herdar as culpas da minha mocidade?
Gama ka rubuta abubuwa marasa daɗi game da ni; ka sa na yi gādon zunuban ƙuruciyata.
27 Também pões no tronco os meus pés, e observas todos os meus caminhos, e marcas as solas dos meus pés.
Ka daure ƙafafuna da sarƙa; kana kallon duk inda na taka ta wurin sa shaida a tafin ƙafafuna.
28 Envelhecendo-se entretanto ele com a podridão, e como o vestido, ao qual roi a traça.
“Haka mutum yake lalacewa kamar ruɓaɓɓen abu, kamar rigar da asu ya cinye.

< 13 >