< Salmos 92 >
1 Bom é louvar ao Senhor, e cantar louvores ao teu nome, ó Altissimo:
Zabura ce. Waƙa ce. Domin ranar Asabbaci. Yana da kyau a yabi Ubangiji a kuma yi kiɗi ga sunanka, ya Mafi Ɗaukaka,
2 Para de manhã annunciar a tua benignidade, e todas as noites a tua fidelidade:
don a yi shelar ƙaunarka da safe amincinka kuma da dare,
3 Sobre um instrumento de dez cordas, e sobre o psalterio: sobre a harpa com som solemne.
da kiɗin molo mai tsirkiya goma da kuma ƙarar garaya.
4 Pois tu, Senhor, me alegraste pelos teus feitos: exultarei nas obras das tuas mãos.
Gama ka sa na yi murna ta wurin ayyukanka, ya Ubangiji; na rera don farin ciki saboda ayyukan hannuwanka.
5 Quão grandes são, Senhor, as tuas obras! mui profundos são os teus pensamentos.
Ina misalin ayyukanka, ya Ubangiji, tunaninka da zurfi suke ƙwarai!
6 O homem brutal não conhece, nem o louco entende isto.
Mutum marar azanci ba zai sani ba, wawa ba zai gane ba,
7 Quando o impio crescer como a herva, e quando florescerem todos os que obram a iniquidade, é que serão destruidos perpetuamente.
cewa ko da yake mugaye suna girma kamar ciyawa kuma dukan masu aikata mugunta suna haɓaka, za a hallaka su har abada.
8 Mas tu, Senhor, és o Altissimo para sempre.
Amma kai, ya Ubangiji, za a ɗaukaka har abada.
9 Pois eis que os teus inimigos, Senhor, eis que os teus inimigos perecerão; serão dispersos todos os que obram a iniquidade,
Gama tabbatacce abokan gābanka, ya Ubangiji, tabbatacce abokan gābanka za su hallaka; za a watsar da dukan masu aikata mugunta.
10 Porém tu exaltarás o meu poder, como o do unicornio: serei ungido com oleo fresco.
Ka ɗaukaka ƙahona kamar na ɓauna; an zubo mai masu kyau a kaina.
11 Os meus olhos verão o meu desejo sobre os meus inimigos, e os meus ouvidos ouvirão o meu desejo ácerca dos malfeitores que se levantam contra mim.
Idanuna sun ga fāɗuwar maƙiyana; kunnuwana sun ji kukan mugayen maƙiyana.
12 O justo florescerá como a palmeira; crescerá como o cedro no Libano.
Adalai za su haɓaka kamar itacen dabino, za su yi girma kama al’ul na Lebanon;
13 Os que estão plantados na casa do Senhor florescerão nos atrios do nosso Deus.
da aka daddasa a gidan Ubangiji, za su haɓaka a filayen gidan Allahnmu.
14 Na velhice ainda darão fructos: serão viçosos e florescentes;
Za su ci gaba da ba da’ya’ya a tsufansu, za su kasance ɗanye kuma kore shar,
15 Para annunciar que o Senhor é recto: elle é a minha rocha, e n'elle não ha injustiça.
suna shela cewa, “Ubangiji adali ne; shi ne Dutsena, kuma babu mugunta a cikinsa.”