< Salmos 14 >
1 Disse o nescio no seu coração: Não ha Deus. Teem-se corrompido, fazem-se abominaveis em suas obras, não ha ninguem que faça o bem.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta Dawuda. Wawaye sukan ce a ransu, “Ba Allah.” Sun lalace, ayyukansu kuwa mugaye ne; babu wani da yake yi abu mai kyau.
2 O Senhor olhou desde os céus para os filhos dos homens, para ver se havia algum que tivesse entendimento e buscasse a Deus.
Ubangiji ya duba daga sama a kan’yan adam don yă ga ko akwai wani da ya gane, wani wanda yake neman Allah.
3 Desviaram-se todos e juntamente se fizeram immundos: não ha quem faça o bem, não ha sequer um
Duka sun kauce, duka gaba ɗaya sun zama lalatattu; babu ɗaya wanda yake yin abu mai kyau, ba ko ɗaya.
4 Não terão conhecimento os que obram a iniquidade? os quaes comem o meu povo, como se comessem pão, e não invocam ao Senhor.
Masu aikata mugunta za su taɓa koyo. Suna cin mutane yadda mutane ke cin gurasa kuma waɗanda ba sa kira bisa Ubangiji?
5 Ali se acharam em grande pavor, porque Deus está na geração dos justos.
Ga su, tsoro ya sha kansu, gama Allah yana cikin ƙungiyar adalai.
6 Vós envergonhaes o conselho dos pobres, porquanto o Senhor é o seu refugio.
Ku masu mugunta kuna sa ƙoƙarin matalauta yă zama banza, amma Ubangiji ne mafakansu.
7 Oh, se de Sião tivera já vindo a redempção d'Israel! quando o Senhor fizer voltar os captivos do seu povo, se regozijará Jacob e se alegrará Israel.
Kash, da ceton Isra’ila zai fito daga Sihiyona mana! Sa’ad da Ubangiji zai maido da sa’ar mutanensa, bari Yaƙub yă yi farin ciki Isra’ila kuma yă yi murna!