< Números 27 >

1 E chegaram as filhas de Selofad, filho de Hepher, filho de Gilead, filho de Machir, filho de Manasseh, entre as familias de Manasseh, filho de José: (e estes são os nomes de suas filhas: Machla, Noa, Hogla, Milca, e Tirza);
’Ya’yan nan mata na Zelofehad, ɗan Hefer, ɗan Gileyad, ɗan Makir, ɗan Manasse, suna cikin kabilan Manasse ɗan Yusuf, suka tafi ƙofar shiga Tentin Sujada. Sunayensu kuwa su ne Mala, Nowa, Hogla, Milka da kuma Tirza.
2 E pozeram-se diante de Moysés, e diante de Eleazar, o sacerdote, e diante dos principes e de toda a congregação, á porta da tenda da congregação, dizendo:
Da suka tafi ƙofar shiga Tentin Sujada, sai suka tsaya a gaban Musa, Eleyazar firist, shugabannin da sauran taro, suka ce,
3 Nosso pae morreu no deserto, e não estava entre a congregação dos que se congregaram contra o Senhor na congregação de Coré: mas morreu no seu proprio peccado, e não teve filhos
“Mahaifinmu ya mutu a hamada. Ba ya cikin mabiyan Kora waɗanda suka taru suka tayar wa Ubangiji, amma ya mutu ne saboda zunubinsa, bai kuma bar’ya’ya maza ba.
4 Porque se tiraria o nome de nosso pae do meio da sua familia, porquanto não teve filhos? Dános possessão entre os irmãos de nosso pae
Me ya sa sunan mahaifinmu zai ɓace a kabilarsa don kawai ba shi da ɗa? Ka ba mu gādo cikin’yan’uwan mahaifinmu.”
5 E Moysés levou a sua causa perante o Senhor.
Saboda haka Musa ya kawo maganarsu a gaban Ubangiji.
6 E fallou o Senhor a Moysés, dizendo:
Ubangiji kuwa ya ce wa masa,
7 As filhas de Selofad fallam rectamente: certamente lhes darás possessão de herança entre os irmãos de seu pae; e a herança de seu pae farás passar a ellas
“Abin da’ya’yan nan mata na Zelofehad suke faɗi gaskiya ne. Dole ka ba su mallaka a matsayin gādo cikin’yan’uwan mahaifinsu, ka kuma mayar musu da gādon mahaifinsu.
8 E fallarás aos filhos de Israel, dizendo: Quando alguem morrer, e não tiver filho, então fareis passar a sua herança a sua filha.
“Ka faɗa wa Isra’ilawa cewa, ‘In wani ya mutu ba shi da ɗa, a ba da gādonsa ga’yarsa.
9 E, se não tiver filha, então a sua herança dareis a seus irmãos.
In ba shi da diya, sai a ba wa’yan’uwansa gādonsa.
10 Porém, se não tiver irmãos, então dareis a sua herança aos irmãos de seu pae.
In ba shi da’yan’uwa, a ba da gādonsa ga’yan’uwan mahaifinsa.
11 Se tambem seu pae não tiver irmãos, então a sua herança dareis a seu parente, áquelle que lhe fôr o mais chegado da sua familia, para que a possua: isto aos filhos de Israel será por estatuto de direito, como o Senhor ordenou a Moysés
In mahaifinsa ba shi da’yan’uwa, a ba da gādonsa ga danginsa na kusa, a kabilarsa don yă mallaka. Wannan ya zama ƙa’ida wa Isra’ilawa, yadda Ubangiji ya umarci Musa.’”
12 Depois disse o Senhor a Moysés: Sobe a este monte de Abarim, e vê a terra que tenho dado aos filhos de Israel.
Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa, “Hau bisa wannan dutse a Abarim. Ka ga ƙasar da na ba wa Isra’ilawa.
13 E, havendo-a visto, então serás recolhido aos teus povos, assim tu como foi recolhido teu irmão Aarão:
Bayan ka gani, kai ma za ka bi ƙafafun mutanenka, kamar yadda ɗan’uwanka Haruna ya yi,
14 Porquanto rebeldes fostes no deserto de Zin, na contenda da congregação, ao meu mandado de me sanctificar nas aguas diante dos seus olhos: (estas são as aguas de Meribah de Cades, no deserto de Zin.)
gama sa’ad da jama’a suka yi tayarwa saboda rashin ruwa a Hamadan Zin, ku biyu, ba ku kiyaye umarnina don ku ɗaukaka ni matsayin mai tsarki, a gabansu ba.” (Waɗannan su ne ruwaye na Meriba da Kadesh, a Hamadan Zin.)
15 Então fallou Moysés ao Senhor, dizendo:
Musa ya ce wa Ubangiji,
16 O Senhor, Deus dos espiritos de toda a carne, ponha um homem sobre esta congregação,
“Bari Ubangiji, Allah na ruhohin’yan adam, yă naɗa wani a kan wannan jama’a
17 Que saia diante d'elles, e que entre diante d'elles, e que os faça sair, e que os faça entrar: para que a congregação do Senhor não seja como ovelhas que não teem pastor.
yă shiga, yă kuma fita a gabansu, wanda zai bishe su zuwa waje, yă kuma dawo da su ciki, don kada mutanen Ubangiji su zama kamar tumakin da ba su da makiyayi.”
18 Então disse o Senhor a Moysés: Toma para ti a Josué, filho de Nun, homem em quem ha o espirito, e põe a tua mão sobre elle
Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka ɗauki Yoshuwa ɗan Nun, mutumin da ruhun shugabanci yake a cikinsa, ka ɗibiya masa hannunka.
19 E apresenta-o perante Eleazar, o sacerdote, e perante toda a congregação, e dá-lhe mandamentos aos olhos d'elles.
Ka sa yă tsaya a gaban Eleyazar firist, da gaban dukan jama’a, sa’an nan ka keɓe shi a gabansu.
20 E põe sobre elle da tua gloria, para que obedeça toda a congregação dos filhos de Israel.
Ka danƙa masa ikonka don dukan jama’a Isra’ilawa su yi masa biyayya.
21 E se porá perante Eleazar, o sacerdote, o qual por elle consultará, segundo o juizo de Urim, perante o Senhor: conforme ao seu dito sairão, e conforme ao seu dito entrarão, elle e todos os filhos de Israel com elle, e toda a congregação.
Zai tsaya a gaban Eleyazar firist, wanda zai nemi masa shawara ta wurin Urim a gaban Ubangiji. Da umarninsa, da shi da dukan jama’ar Isra’ilawa za su fita, da umarninsa kuma za su shiga.”
22 E fez Moysés como o Senhor lhe ordenara: porque tomou a Josué, e apresentou-o perante Eleazar, o sacerdote, e perante toda a congregação:
Musa ya yi yadda Ubangiji ya umarce shi. Ya ɗauki Yoshuwa, ya sa ya tsaya a gaban Eleyazar firist, da kuma gaban dukan jama’a.
23 E sobre elle poz as suas mãos, e lhe deu mandamentos, como o Senhor ordenara pela mão de Moysés.
Sai ya ɗibiya masa hannuwansa, ya keɓe shi, yadda Ubangiji ya umarta ta wurin Musa.

< Números 27 >