< 17 >

1 O meu espirito se vae corrompendo, os meus dias se vão apagando, e tenho perante mim as sepulturas.
Na karaya, kwanakina sun kusa ƙarewa, kabari yana jirana.
2 Porventura não estão zombadores comigo? e os meus olhos não passam a noite chorando pelas suas amarguras?
Ba shakka masu yi mini ba’a suna kewaye da ni; idanuna suna ganin tsokanar da suke yi mini.
3 Promette agora, e dá-me um fiador para comtigo: quem ha que me dê a mão?
“Ya Allah, ka ba ni abin da ka yi mini alkawari. Wane ne zai kāre ni?
4 Porque aos seus corações encobriste o entendimento, pelo que não os exaltarás.
Ka rufe zuciyarsu yadda ba za su iya ganewa ba, saboda haka ba za ka bari su yi nasara ba.
5 O que lisongeando falla aos amigos tambem os olhos de seus filhos desfallecerão.
In mutum ya juya wa abokansa baya don a ba shi wata lada’ya’yansa za su makance.
6 Porém a mim me poz por um proverbio dos povos, de modo que já sou uma abominação perante o rosto de cada um.
“Allah ya sa na zama abin da kowa yake magana a kai wanda kowa yake tofa wa miyau a fuska.
7 Pelo que já se escureceram de magoa os meus olhos, e já todos os meus membros são como a sombra:
Idanuna ba sa gani sosai don baƙin ciki; jikina ya zama kamar inuwa kawai
8 Os rectos pasmarão d'isto, e o innocente se levantará contra o hypocrita.
Mutanen da suke masu adalci wannan abu ya ba su tsoro; marasa laifi sun tayar wa marasa tsoron Allah.
9 E o justo seguirá o seu caminho firmemente, e o puro de mãos irá crescendo em força.
Duk da haka, masu adalci za su ci gaba da tafiya a kan hanyarsu, waɗanda hannuwansu suke da tsabta kuma za su ƙara ƙarfi.
10 Mas, na verdade, tornae todos vós, e vinde cá; porque sabio nenhum acho entre vós.
“Amma ku zo dukanku, ku sāke gwadawa! Ba zan sami mutum ɗaya mai hikima ba a cikinku.
11 Os meus dias passam, os meus propositos se quebraram, os pensamentos do meu coração.
Kwanakina sun wuce, shirye-shiryena sun ɓaci haka kuma abubuwan da zuciyata take so.
12 Trocaram o dia em noite; a luz está perto do fim, por causa das trevas.
Mutanen nan sun juya rana ta zama dare. A tsakiyar duhu suka ce, ‘Haske yana kusa.’
13 Se eu esperar, a sepultura será a minha casa; nas trevas estenderei a minha cama. (Sheol h7585)
In kabari ne begen da nake da shi kaɗai, in na shimfiɗa gadona a cikin duhu, (Sheol h7585)
14 Á corrupção clamo: Tu és meu pae; e aos bichos: Vós sois minha mãe e minha irmã.
In na ce wa kabari, ‘Kai ne mahaifina,’ tsutsa kuma ke ce, ‘Mahaifiyata’ ko ‘’yar’uwata,’
15 Onde pois estaria agora a minha esperança? emquanto á minha esperança, quem a poderá ver
To, ina begena yake? Wane ne zai iya ganin wani bege domina?
16 As barras da sepultura descerão quando juntamente no pó haverá descanço. (Sheol h7585)
Ko begena zai tafi tare da ni zuwa kabari ne? Ko tare za a bizne mu cikin ƙura?” (Sheol h7585)

< 17 >