< Łukasza 16 >
1 Mówił też i do uczniów swoich: Człowiek niektóry był bogaty, który miał szafarza, a ten był odniesiony do niego, jakoby rozpraszał dobra jego.
Yesu ya ce wa almajiransa, “An yi wani mai arziki wanda aka yi wa manajansa zargin yin banza da dukiyarsa.
2 A zawoławszy go, rzekł mu: Cóż słyszę o tobie? Oddaj liczbę z szafarstwa twego; albowiem już więcej nie będziesz mógł szafować.
Sai ya kira manajan, ya tambaye shi, ‘Me nake ji haka a kanka? Ka kawo lissafin aikinka, domin ba za ka iya cin gaba da aikinka ba.’
3 I rzekł on szafarz sam w sobie: Cóż uczynię, gdyż pan mój odbiera ode mnie szafarstwo? Kopać nie mogę, żebrać się wstydzę.
“Sai manajan ya ce cikin tunaninsa, ‘Maigidana zai kore ni daga aiki, me zan yi? Ba ni da ƙarfin noma, kuma ina jin kunyan yin bara.
4 Wiem, co uczynię, że gdy będę złożony z szafarstwa, przyjmą mię do domów swoich.
Na san abin da zan yi, don mutane su karɓe ni a gidajensu, bayan an kore ni daga aiki a nan.’
5 Zawoławszy tedy do siebie każdego z dłużników pana swego rzekł pierwszemu: Wieleś winien panu memu?
“Sai ya kira kowane ɗaya da maigidansa yake bin bashi. Ya tambayi na farkon ya ce, ‘Nawa ne maigidana yake bin ka?’
6 A on rzekł: Sto bareł oliwy. I rzekł mu: Weźmij zapis twój, a siadłszy prędko, napisz pięćdziesiąt.
“Ya amsa ya ce, ‘Garwar mai na zaitun guda ɗari tara.’ “Manajan ya ce, ‘Ga takardarka, ka zauna maza ka mai da shi ɗari huɗu.’
7 Potem drugiemu rzekł: A tyś wiele winien? A on mu rzekł: Sto korcy pszenicy. I rzekł mu: Weźmij zapis twój, a napisz ośmdziesiąt.
“Ya kuma tambayi na biyun, ‘Kai fa, nawa ne ake bin ka?’ “Sai ya amsa ya ce, ‘Buhunan alkama dubu.’ “Ya ce, ‘Ga takardarka, ka mai da shi ɗari takwas.’
8 I pochwalił pan szafarza niesprawiedliwego, iż roztropnie uczynił; bo synowie tego świata roztropniejsi są nad syny światłości w rodzaju swoim. (aiōn )
“Maigidan kuwa ya yabi manajan nan marar gaskiya saboda wayonsa. Gama’yan duniyan nan suna da wayon yin hulɗa da junansu fiye da’yan haske. (aiōn )
9 I jać wam powiadam: Czyńcie sobie przyjacioły z mammony niesprawiedliwości, aby gdy ustaniecie, przyjęli was do wiecznych przybytków. (aiōnios )
Ina gaya muku, ku yi amfani da dukiya na wannan duniya, domin ku sami wa kanku abokai. Saboda bayan dukiyar ta ƙare, za a karɓe ku a wuraren zama da sun dawwama. (aiōnios )
10 Kto wierny jest w małem, i w wielu wiernym jest; a kto w małem niesprawiedliwy, i w wielu niesprawiedliwym jest.
“Duk wanda ana amincewa da shi cikin ƙaramin abu, ana kuma amincewa da shi cikin babba. Kuma duk marar gaskiya cikin ƙaramin abu, zai zama marar gaskiya cikin babba.
11 Ponieważeście tedy w mammonie niesprawiedliwej wiernymi nie byli, prawdziwego któż wam powierzy?
In fa ku ba amintattu ne cikin tafiyar da dukiya ta wannan duniya ba, wa zai amince muku da dukiya ta gaskiya?
12 A jeźliście w cudzem wiernymi nie byli, któż wam da, co waszego jest?
In fa ku ba amintattu ne cikin tafiyar da dukiyar wani ba, wa zai ba ku dukiya naku, na kanku?
13 Żaden sługa nie może dwom panom służyć, gdyż albo jednego będzie miał w nienawiści, a drugiego będzie miłował; albo się jednego trzymać będzie, a drugim pogardzi; nie możecie Bogu służyć i mammonie.
“Babu wani bawa mai iya bauta wa iyayengiji biyu ba. Ko dai ya ƙi ɗaya, ya so ɗayan, ko kuwa ya dāge ga yi wa ɗaya bauta, sa’an nan ya rena ɗayan. Ba za ku iya ku bauta wa Allah tare da bauta wa Mammon (wato, Kuɗi) a lokaci ɗaya ba.”
14 A słuchali tego wszystkiego i Faryzeuszowie, którzy byli łakomi, i naśmiewali się z niego.
Da Farisiyawa masu son kuɗi suka ji wannan duka, sai suka yi wa Yesu tsaki.
15 I rzekł im: Wy jesteście, którzy sami siebie usprawiedliwiacie przed ludźmi, ale Bóg zna serca wasze; bo co jest u ludzi wyniosłego, obrzydliwością jest przed Bogiem.
Ya ce musu, “Ku ne masu mai da kanku marasa laifi a gaban mutane, amma Allah ya san zuciyarku. Abu mai daraja a gaban mutane, abin ƙyama ne a gaban Allah.
16 Zakon i prorocy aż do Jana; a od tego czasu królestwo Boże opowiadane bywa, a każdy się do niego gwałtem ciśnie.
“An yi shelar Doka da Annabawa har zuwa lokacin Yohanna. Tun daga lokacin nan, bisharar mulkin Allah ne ake wa’azinta, kowa kuma yana ƙoƙarin kutsa kai ya shiga.
17 I łatwiej jest niebu i ziemi przeminąć, niżeli jednej kresce zakonu upaść.
Gama ta fi sauƙi sama da ƙasa su shuɗe, da a ce ɗigo guda ɗaya na rubutun, ya fita ya fāɗi daga cikin Doka.
18 Wszelki, który opuszcza żonę swoję, a inną pojmuje, cudzołoży; a kto od męża opuszczoną pojmuje, cudzołoży.
“Duk wanda ya saki matarsa ya auri wata mace, zina ne yake yi. Kuma mutumin da ya auri macen da aka sake, zina ne yake yi.
19 A był niektóry człowiek bogaty, który się obłóczył w szarłat i w bisior, i używał na każdy dzień hojnie.
“An yi wani mutum mai arziki wanda yakan sa tufafi masu ruwan shunayya, da kuma na lallausan lilin, yana kuma cikin rayuwar jin daɗi kullum.
20 Był też niektóry żebrak, imieniem Łazarz, który leżał u wrót jego owrzodziały.
A ƙofar gidansa kuma akan ajiye wani mai bara, mai suna Lazarus, wanda jikinsa duk gyambuna ne.
21 Pragnąc być nasycony z odrobin, które padały z stołu bogaczowego; ale i psy przychodząc lizały wrzody jego.
Shi kuwa yakan yi marmarin cin abin da yakan fāɗi daga tebur na mai arzikin nan. Har karnuka ma sukan zo su lashe gyambunansa.
22 I stało się, że umarł on żebrak, i odniesiony był od Aniołów na łono Abrahamowe; umarł też i bogacz, i pogrzebiony jest.
“Ana nan, sai mai baran ya mutu, kuma mala’iku suka ɗauke shi zuwa gefen Ibrahim. Mai arzikin ma ya mutu, aka kuma binne shi.
23 A będąc w piekle, podniósłszy oczy swe, gdy był w mękach, ujrzał Abrahama z daleka, i Łazarza na łonie jego. (Hadēs )
A cikin jahannama ta wuta, inda yana shan azaba, ya ɗaga kai ya hangi Ibrahim can nesa, da kuma Lazarus a gefensa. (Hadēs )
24 Tedy bogacz zawoławszy, rzekł: Ojcze Abrahamie! zmiłuj się nade mną, a poślij Łazarza, aby omoczył koniec palca swego w wodzie, a ochłodził język mój, bo męki cierpię w tym płomieniu.
Sai ya yi masa kira ya ce, ‘Baba, Ibrahim, ka ji tausayina, ka aiki Lazarus ya sa ɗan yatsarsa a ruwa, ya ɗiga mini a harshe saboda in ji sanyi, domin ina shan azaba cikin wannan wuta.’
25 I rzekł Abraham: Synu! wspomnij, żeś ty odebrał dobre rzeczy twoje za żywota twego, a Łazarz także złe; a teraz on ma pociechę, a ty męki cierpisz.
“Amma Ibrahim ya ce, ‘Ka tuna fa ɗana, a lokacin da kake duniya, ka sami abubuwa masu kyau naka, Lazarus kuwa ya sami munanan abubuwa. Amma yanzu ya sami ta’aziyya a nan, kai kuwa kana shan azaba.
26 A nad to wszystko między nami i wami otchłań wielka jest utwierdzona, aby ci, którzy chcą stąd przyjść do was, nie mogli, ani owi stamtąd przyjść do nas.
Ban da wannan duka ma, tsakaninmu da kai, akwai wani babban rami da aka yi, yadda waɗanda suke son ƙetarewa daga nan zuwa wurinku, ba za su iya ba, kuma ba mai iya ƙetarewa daga wurinku zuwa wurinmu.’
27 A on rzekł: Proszę cię tedy, ojcze! abyś posłał do domu ojca mego:
“Ya amsa ya ce, ‘To, ina roƙonka, ya uba, ka aiki Lazarus zuwa gidan mahaifina,
28 Albowiem mam pięć braci, aby im świadectwo wydał, żeby też i oni nie przyszli na to miejsce męki.
gama ina da’yan’uwana biyar maza. Bari yă ba su gargaɗi, don kada su ma su zo wurin nan mai azaba.’
29 I rzekł mu Abraham: Mająć Mojżesza i proroków, niechże ich słuchają.
“Ibrahim ya amsa ya ce, ‘Suna da Musa da Annabawa, ai, sai su saurare su.’
30 A on rzekł: Nie, ojcze Abrahamie! ale gdyby kto z umarłych szedł do nich, będą pokutować.
“Sai ya ce, ‘A’a, ya uba, Ibrahim, in dai wani ya tashi daga matattu ya je wurinsu, za su tuba.’
31 I rzekł mu: Ponieważ Mojżesza i proroków nie słuchają, tedy, choćby też kto zmartwychwstał, nie uwierzą.
“Amma ya ce masa, ‘In ba su saurari Musa da Annabawa ba, kai, ko da wani ya tashi daga matattu ma, ba za su saurare shi ba.’”