< Hioba 8 >

1 I odpowiedział Bildad Suhytczyk, a rzekł:
Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,
2 Pokądże rzeczy takowe mówić będziesz? a pokąd będą słowa ust twoich jako wiatr gwałtowny?
“Har yaushe za ka gama faɗa waɗannan abubuwa? Maganganunka ba su da amfani.
3 Izażby miał Bóg sąd podwrócić? a Wszechmocny miałby sprawiedliwość wynicować?
Allah ba mai shari’ar gaskiya ba ne? Ko Maɗaukaki yakan yi abin da ba daidai ba?
4 Że synowie twoi zgrzeszyli przeciw niemu, przetoż ich puścił w rękę nieprawości ich.
Lokacin da’ya’yansa suka yi masa zunubi, yakan bar su su sha wahalar da zunubi yake kawowa.
5 Jeźli się ty wczas nawrócisz do Boga, a będziesz się modlił Wszechmocnemu;
Amma in za ka dubi Allah ka roƙi Maɗaukaki,
6 Jeźli będziesz czystym i szczerym; tedyć pewnie ocuci dla ciebie, i spokojne uczyni mieszkanie sprawiedliwości twojej.
in kai mai tsarki ne, kuma mai adalci, ko yanzu ma zai taimake ka, yă mayar maka iyalinka da farin cikinka.
7 A choć początek twój mały będzie, jednak ostatek twój bardzo się rozmnoży.
Ko da yake za ka fara da kaɗan, duk da haka za ka gama da samu mai yawa.
8 Bo spytaj się proszę wieku starego, a nagotuj się ku wyszpiegowaniu ojców ich.
“Tambayi na gaba da kai ka ji abin da iyayenka suka koya
9 (Gdyż wczorajszymi jesteśmy, a nic nie wiemy, ponieważ jako cień są dni nasze na ziemi.)
gama jiya kaɗai aka haife mu ba mu san kome ba, kuma kwanakinmu a duniya masu wucewa ne.
10 Oni cię nauczą i powiedząć, i z serca swego wypuszczą słowa.
Ba za su bishe ka su kuma gaya maka abin da za ka yi ba? Ba za su yi magana daga cikin hikimar da suke da ita ba?
11 Azaż urośnie sitowie bez wilgotności? Izali urośnie rogoża bez wody?
Ko kyauro zai iya yi girma a wurin da ba ruwa? Ko za tă taɓa iya yin girma ba tare da ruwa ba?
12 Owszem jeszcze w zieloności swojej, niż bywa podcięta, prędzej niż inna trawa usycha.
Yayinda take girma ba a yanka ta, takan mutu da sauri fiye da ciyawa.
13 Takieć są drogi wszystkich, którzy zapominają Boga; i tak nadzieja obłudnika zginie.
Abin da yake faruwa ke nan da duk wanda yake mantawa da Allah; waɗanda ba su da Allah, ba su da bege.
14 Podcięta bywa nadzieja jego, a jako dom pająka ufanie jego.
Abin da yake dogara a kai ba shi da ƙarfi; abin da yake dogara a kai yanar gizo ce.
15 Spolężeli na domu swoim, nie ostoi się; wesprzeli się na nim, nie zadzierzy się.
Ya jingina ga yanar gizo, amma ba ta tare shi, sun kama ta, amma ba za tă taimake su tsayawa ba.
16 Zieleni się na słońcu, i w ogrodzie jego świeża latorośl jego wyrasta.
Yana kama da shukar da aka ba ta ruwa sosai lokacin da akwai rana sosai, tana yaɗuwa da kyau;
17 Nad ródłem splątają się korzenie jego, i na miejscu kamienistem rozkłada się.
shukar tana bin yaɗuwa, jijiyoyinta suna nannaɗe duwatsu, suna neman wurin da za su kama sosai a cikin duwatsu.
18 Ale gdy go wytną z miejsca jego, tedy się go miejsce zaprze, mówiąc: Niewidziałem cię.
Amma lokacin da aka tuge shukar daga wurin da take, wurin ba zai san da ita kuma ba, wurin zai ce, ‘Ban taɓa ganin ki ba.’
19 Toć to jest wesele drogi jego, a inny z ziemi wyrośnie.
Ba shakka shukar ta mutu ke nan, kuma waɗansu za su tsiro a wurin.
20 Oto Bóg nie odrzuci człowieka szczerego, ale złośnikom nie poda ręki.
“Ba shakka, Allah ba ya ƙin marar laifi, ko kuma yă ƙarfafa masu aikata mugunta.
21 Aż się napełnią śmiechem usta twe, a wargi twoje wykrzykaniem.
Sai dai yă cika bakinka da dariya, yă sa ka yi sowa ta murna.
22 Gdyż, którzy cię mają w nienawiści, obleczeni będą wstydem, a przybytku niepobożnych nie będzie.
Maƙiyanka za su sha kunya, za a kawar da tentin mugaye.”

< Hioba 8 >