< Hioba 17 >
1 Dech mój skażony jest; dni moje giną; groby mię czekają.
Na karaya, kwanakina sun kusa ƙarewa, kabari yana jirana.
2 Zaiste naśmiewcy są przy mnie, a w ich draźnieniu mieszka oko moje.
Ba shakka masu yi mini ba’a suna kewaye da ni; idanuna suna ganin tsokanar da suke yi mini.
3 Staw mi, proszę, rękojmię za się. Któż jest ten? Niech mi na to da rękę.
“Ya Allah, ka ba ni abin da ka yi mini alkawari. Wane ne zai kāre ni?
4 Boś serce ich ukrył przed wyrozumieniem; przetoż ich nie wywyższysz.
Ka rufe zuciyarsu yadda ba za su iya ganewa ba, saboda haka ba za ka bari su yi nasara ba.
5 Kto pochlebia przyjaciołom, oczy synów jego ustaną.
In mutum ya juya wa abokansa baya don a ba shi wata lada’ya’yansa za su makance.
6 Wystawił mię zaiste na przypowieść ludziom, i jako śmiechowisko przed nimi.
“Allah ya sa na zama abin da kowa yake magana a kai wanda kowa yake tofa wa miyau a fuska.
7 Zaćmione jest dla żałości oko moje, a wszystkie myśli moje są jako cień.
Idanuna ba sa gani sosai don baƙin ciki; jikina ya zama kamar inuwa kawai
8 Zdumieją się szczerzy nad tem; a niewinny przeciwko obłudnikowi powstanie.
Mutanen da suke masu adalci wannan abu ya ba su tsoro; marasa laifi sun tayar wa marasa tsoron Allah.
9 Będzie się trzymał sprawiedliwy drogi swojej; a kto ma czyste ręce, przyczyni mocy.
Duk da haka, masu adalci za su ci gaba da tafiya a kan hanyarsu, waɗanda hannuwansu suke da tsabta kuma za su ƙara ƙarfi.
10 Wy tedy wszyscy nawróćcie się, a pójdźcie, proszę; bo nie znajduję między wami mądrego.
“Amma ku zo dukanku, ku sāke gwadawa! Ba zan sami mutum ɗaya mai hikima ba a cikinku.
11 Dni moje przeminęły; myśli moje rozerwane są, to jest, zamysły serca mego.
Kwanakina sun wuce, shirye-shiryena sun ɓaci haka kuma abubuwan da zuciyata take so.
12 Noc mi się w dzień obraca; a światłość skraca się dla ciemości.
Mutanen nan sun juya rana ta zama dare. A tsakiyar duhu suka ce, ‘Haske yana kusa.’
13 Jeźlibym czego oczekiwał, grób będzie domem moim, a w ciemnościach uścielę łoże moje. (Sheol )
In kabari ne begen da nake da shi kaɗai, in na shimfiɗa gadona a cikin duhu, (Sheol )
14 Do dołu rzekę: Ojcem moim jesteś; a do robaków: Wy jesteście matką moją, i siostrą moją.
In na ce wa kabari, ‘Kai ne mahaifina,’ tsutsa kuma ke ce, ‘Mahaifiyata’ ko ‘’yar’uwata,’
15 Bo gdzież teraz jest nadzieja moja? a oczekiwanie moje któż ogląda?
To, ina begena yake? Wane ne zai iya ganin wani bege domina?
16 W głębię grobu zstąpię, ponieważ w prochu spólny odpoczynek wszystkich. (Sheol )
Ko begena zai tafi tare da ni zuwa kabari ne? Ko tare za a bizne mu cikin ƙura?” (Sheol )