< Izajasza 20 >
1 Roku, którego Tartan przyciągnął do Azotu, posłany będąc od Sargona, króla Assyryjskiego, i walczył przeciw Azotowi, i dobył go;
A shekarar da babban shugaban yaƙin da Sargon sarkin Assuriya ya aika, ya zo Ashdod ya kuma fāɗa mata ya kuma ci ta da yaƙi,
2 Onegoż czasu rzekł Pan przez Izajasza, syna Amosowego, mówiąc: Idź, a rozwiąż wór z biódr twoich, a bóty twoje zzuj z nóg twoich; i uczynił tak, i chodził nago i boso.
a wannan lokaci Ubangiji ya yi magana ta wurin Ishaya ɗan Amoz. Ya ce masa, “Tuɓe tsummokin da kake saye da su, da kuma takalman da ka sa a ƙafafu.” Ya kuwa yi haka, yana yawo tsirara kuma ba takalma a ƙafa.
3 I rzekł Pan: Jako chodzi sługa mój Izajasz nago i boso, na znak i na cud tego, co się ma stać trzeciego roku Egiptowi i Murzyńskiej ziemi:
Sa’an nan Ubangiji ya ce, “Kamar dai yadda bawana Ishaya ya yi ta yawo tsirara kuma ba takalmi a ƙafa shekara uku, a matsayin alama da shaida a kan Masar da Kush,
4 Tak powiedzie król Assyryjski więźniów Egipskich, i pojmanych Murzyńskich, młodych i starych, nagich i bosych, z obnażonemi zadkami na hańbę Egipczyków.
haka sarkin Assuriya zai kwashe kamammun Masarawa da Kushawa tsirara kuma ba takalma a ƙafa, yaro da babba, asirinsu a tsiraice, don a kunyata Masar.
5 I przelękną się, i wstydzić się będą za Murzynów, na których się oglądali, i za Egipczanów, z których się chlubili.
Waɗanda suka dogara ga Kush suka yi taƙama da Masar za su ji tsoro su kuma sha kunya.
6 Tedy rzecze dnia onego obywatel tej wyspy: Oto toć jest ucieczka nasza, do którejśmy uciekali o pomoc, abyśmy wyswobodzeni byli z mocy króla Assyryjskiego; jakożbyśmy tedy ujść mogli?
A wannan rana mutanen da suke zama a bakin teku za su ce, ‘Dubi abin da ya faru da waɗanda muka dogara a kai, waɗanda muka gudu muka je don neman taimako da ceto daga sarkin Assuriya! Yaya za mu tsira?’”