< I Jana 4 >
1 Najmilsi! nie każdemu duchowi wierzcie; ale doświadczajcie duchów, jeźli z Boga są. Bo wiele fałszywych proroków wyszło na świat.
Kaunatattu, kada ku amince da kowanne ruhu. Amma ku gwada ruhohi ku gani ko na Allah ne, gama annabawan karya masu yawa sun fito zuwa cikin duniya.
2 Przez to poznawajcie Ducha Bożego: Wszelki duch, który wyznaje, iż Jezus Chrystus w ciele przyszedł, z Boga jest.
Ta haka zaku gane Ruhun Allah, dukkan ruhun da ya amince Yesu Almasihu ya zo cikin jiki na Allah ne,
3 Ale wszelki duch, który nie wyznaje, że Jezus Chrystus w ciele przyszedł, nie jest z Boga; ale ten jest on duch antychrystowy, o którymeście słyszeli, iż idzie i teraz już jest na świecie.
kuma dukkan ruhun da bai amince da Yesu ba, ba na Allah bane. Wannan ruhun magafcin Almasihu ne, wanda kuka ji cewa yana zuwa, ya kuwa rigaya yazo cikin duniya.
4 Wy z Boga jesteście, dziateczki! i zwyciężyliście ich; iż większy jest ten, który w was jest, niż ten, który jest na świecie.
'Ya'yana kaunatattu, daga Allah ke, kuma kun rigaya kun yi nasara da su da yake wanda ke cikinku ya fi wanda ke cikin duniya girma.
5 Onić są z świata; przetoż o świecie mówią, a świat ich słucha.
Su na duniya ne, saboda haka abin da suke fadi na duniya ne, duniya kuma tana sauraronsu.
6 My z Boga jesteśmy. Kto zna Boga, słucha nas; kto nie jest z Boga, nie słucha nas. Przez to poznajemy ducha prawdy i ducha błędu.
Mu na Allah ne, duk wanda ya san Allah yana saurarenmu. Wanda ba na Allah bane, ba ya sauraronmu. Ta haka muka gane ruhun gaskiya da ruhun karya.
7 Najmilsi! miłujmyż jedni drugich, gdyż miłość jest z Boga; i każdy, co miłuje, z Boga jest narodzony i zna Boga.
Kaunatattu, mu yi kaunar juna, gama kauna ta Allah ce, wanda yake kauna an haife shi daga wurin Allah, kuma ya san Allah.
8 Kto nie miłuje, nie zna Boga; gdyż Bóg jest miłość.
Mutumin da baya kauna ba na Allah ba ne, kuma bai san Allah ba, gama Allah kauna ne.
9 Przez to objawiona jest miłość Boża ku nam, iż Syna swego jednorodzonego posłał Bóg na świat, abyśmy żyli przez niego.
A cikn haka aka bayyana kaunar Allah a garemu, Allah ya aiko tilon Dansa cikin duniya domin mu rayu ta wurinsa.
10 W tem jest miłość, nie iżbyśmy my umiłowali Boga, ale iż on umiłował nas i posłał Syna swego, aby był ubłaganiem za grzechy nasze.
A cikin wannan akwai kauna, ba mune muka kaunaci Allah ba, amma shi ya kaunace mu ya aiko da Dansa ya zama mai gafarta zunubanmu.
11 Najmilsi! ponieważ nas tak Bóg umiłował, i myśmy powinni jedni drugich miłować.
Kaunatattu, da yake Allah ya kaunace mu haka, ya kamata mu kaunaci junanmu.
12 Boga żaden nigdy nie widział; ale jeźli miłujemy jedni drugich, Bóg w nas mieszka, a miłość jego doskonała jest w nas.
Ba wanda ya taba ganin Allah. Idan muna kaunar juna, Allah yana zaune cikinmu, kuma kaunarsa tana zaune a cikinmu.
13 Przez to poznajemy, iż w nim mieszkamy, a on w nas, iż z Ducha swego nam dał.
Ta haka mun sani muna zaune a cikinsa shi kuma a cikinmu, saboda ya bamu Ruhunsa.
14 A myśmy widzieli i świadczymy, iż Ojciec posłał Syna, aby był Zbawicielem świata.
Mun gani mun shaida, cewa Allah ya aiko Dan, domin ya zama mai ceton duniya.
15 Ktobykolwiek wyznał, iż Jezus jest Synem Bożym, Bóg w nim mieszka, a on w Bogu.
Duk wanda ya amince Yesu Dan Allah ne, Allah na zaune cikinsa, shi kuma a cikin Allah.
16 I myśmy poznali i uwierzyli o miłości, którą Bóg ma ku nam. Bóg jest miłość; a kto mieszka w miłości, w Bogu mieszka, a Bóg w nim.
Mun sani kuma mun gaskata da kaunar da Allah yake da ita dominmu, Allah kauna ne wanda yake zama cikin kauna yana zaune cikin Allah, Allah kuma a cikinsa.
17 W tem doskonała jest miłość Boża z nami, abyśmy ufanie mieli w dzień sądny, iż jaki on jest, tacy i my jesteśmy na tym świecie.
Dalilin wannan kauna ta kammala a cikinmu, domin mu kasance da gabagadi a ranar shari'a, domin kamar yanda ya ke haka muma muke a cikin duniyan nan.
18 Nie maszci bojaźni w miłości, ale miłość doskonała precz wyrzuca bojaźń: bo bojaźń ma udręczenie, a kto się boi, nie jest doskonały w miłości.
Babu tsoro a cikin kauna. Amma cikkakiyar kauna takan kawar da tsoro, domin kuwa tsoro na tafi tare da hukunci. Amma wanda yake da tsoro ba shi da cikkakiyar kauna.
19 My go miłujemy, iż on nas pierwej umiłował.
Muna kauna domin Allah ne ya fara kaunarmu.
20 Jeźliby kto rzekł: Miłuję Boga, a brata by swego nienawidził, kłamcą jest; albowiem kto nie miłuje brata swego, którego widział, Boga, którego nie widział, jakoż może miłować?
Idan wani ya ce,”Ina kaunar Allah”, amma yana kin dan'uwansa, makaryaci ne. Domin wanda baya kaunar dan'uwansa da yake gani, ba zai iya kaunar Allah da bai taba gani ba.
21 A toć rozkazanie mamy od niego, aby ten, co miłuje Boga, miłował i brata swego.
Wannan ne umarnin da muke da shi daga wurinsa: Duk wanda yake kaunar Allah dole ne ya kaunaci dan'uwansa.