< Psalms 118 >
1 DANKE leowa, pwe i me man, pwe a kalanan pan potopot eta.
Ku gode wa Ubangiji, gama nagari ne shi; ƙaunarsa madawwamiya ce har abada.
2 Ijrael en indinda: A kalanan pan potopot eta.
Bari Isra’ila yă ce, “Ƙaunarsa madawwamiya ce har abada.”
3 Kadaudok en Aron en indinda: A kalanan pan potopot eta.
Bari gidan Haruna yă ce, “Ƙaunarsa madawwamiya ce har abada.”
4 Me majak Kot akan en inda: A kalanan pan potopot eta.
Bari waɗanda suke tsoron Ubangiji su ce, “Ƙaunarsa madawwamiya ce har abada.”
5 Ni ai apwal akan i likwir won leowa; leowa kotin mani ia er o kotin kajone ia dier waja jaledok.
Cikin azabata na yi kuka ga Ubangiji, ya kuwa amsa ta wurin’yantar da ni.
6 leowa kin kotin ieian ia, i jota majak, da me aramaj akan kak wiai on ia?
Ubangiji yana tare da ni; ba zan ji tsoro ba. Me mutum zai yi mini?
7 Ieowa kin kotin ieian ia nan pun en me jauaja ia, o i pan peren kida, me kailon kin ia.
Ubangiji yana tare da ni; shi ne mai taimakona. Zan yi nasara a kan abokan gābana.
8 Me mau, en liki Ieowa, jan kaporoporeki aramaj akan.
Ya fi kyau in nemi mafaka a wurin Ubangiji da in dogara ga mutum.
9 Me mau en liki Ieowa, jan kaporoporeki jaupeidi kan.
Ya fi kyau in nemi mafaka a wurin Ubangiji da in dogara ga sarakuna.
10 Men liki kan karoj kapil ia penaer; a ni mar en Ieowa i kaloe ir edier.
Dukan al’ummai sun kewaye ni, amma a cikin sunan Ubangiji na hallaka su.
11 Re kapil ia penaer waja karoj, a ni mar en Ieowa i pan kaloe irail edier.
Sun kewaye ni a kowane gefe, amma a cikin sunan Ubangiji na hallaka su.
12 Re kapil ia penaer dueta lonlap akan, a re kunlar dueta kinjiniai nan tuka; ni mar en Ieowa i kaloe irail edier.
Sun rufe ni kamar ƙudan zuma, amma suka mutu nan da nan kamar ƙayayyuwa masu cin wuta; a cikin sunan Ubangiji na hallaka su.
13 Re woki ia, pwe i ne pupedi, a Ieowa kotin jauaja iaer.
An ture ni baya na kusa fāɗuwa, amma Ubangiji ya taimake ni.
14 Ieowa iei ai kel o ai kaul, o i me kotin wiala ai jaunkamaur.
Ubangiji ne ƙarfina da waƙata; ya zama mai cetona.
15 Kaul en kaperen o kamaur kin wiaui nan im en me pun kan, lim en Ieowa pali maun kin kapwaiada dodok manaman.
Sowa ta farin ciki da nasara sun fito a cikin tentunan adalai, “Hannun dama na Ubangiji ya aikata manyan abubuwa!
16 Pali maun en Ieowa me ileile, pali maun en Ieowa kin kapwaiada dodok manaman.
An ɗaga hannun dama na Ubangiji sama; hannun dama na Ubangiji ya aikata manyan abubuwa!”
17 I jota pan mela, pwe memaur eta o padaki duen wiawian Ieowa.
Ba zan mutu ba amma zan rayu, zan kuwa yi shelar abin da Ubangiji ya yi.
18 Ieowa kotin kaloke ia laud, ap jota meuid on, i en mela.
Ubangiji ya hore ni sosai, amma bai ba da ni ga mutuwa ba.
19 Komail ritinadan ia wanim en pun, pwe i waja me i pan pedelon ia, pwen danke Ieowa.
Buɗe mini ƙofofin adalci; zan shiga in kuma yi godiya ga Ubangiji.
20 Iet wanim en Ieowa, waja me pun kan pan pedelon ia.
Wannan ne ƙofar Ubangiji inda adalai za su shiga.
21 I danke komui, pwe kom kotin erekier ai kapakap o jauaja ia.
Zan yi maka godiya, domin ka amsa mini; ka zama mai cetona.
22 Takai o me pwin jauje kajelar, wialar takain pukakaim.
Zabura Dutsen da magina suka ƙi ya zama mai amfani;
23 Mepukat wiauier ian ron Ieowa, meid kapuriamui ni maj at!
Ubangiji ne ya yi haka, kuma abu mai daraja ne a idanunmu.
24 let ran o, me Ieowa kotin wiadar, kitail en popol o peren kida i.
Wannan ita ce ranar da Ubangiji ya yi; bari mu yi farin ciki mu kuma yi murna a cikinta.
25 O Main Ieowa, kom kotin jauaja! O Main Ieowa, kom kotin kapwaiada!
Ya Ubangiji, ka cece mu; Ya Ubangiji, ka ba mu nasara.
26 Meid kapinan me kotido ni mar en Ieowa! Kit kapai komail da, me kijan toun tanpaj en Ieowa.
Mai albarka ne shi mai zuwa cikin sunan Ubangiji. Daga gidan Ubangiji muna sa muku albarka.
27 Ieowa iei Kot, o i me kotin kamarain kitail er; jaliedi men mairon ni oj en pei jaraui!
Ubangiji shi ne Allah ya kuma sa haskensa ya haskaka a kanmu. Da kwanoni a hannunmu, muka shiga jerin gwanon biki ku kai su ƙahoni na bagade.
28 Komui ai Kot, o i pan danke komui; ai Kot, i pan kalinanada komui.
Kai ne Allahna, zan kuwa yi maka godiya; kai ne Allahna, zan kuwa ɗaukaka ka.
29 Danke Ieowa, pwe i me mau, pwe a kalanan pan potopot eta.
Ku gode wa Ubangiji, gama nagari ne shi; ƙaunarsa madawwamiya ce har abada.