< Yakobu 3 >
1 Walongu wangu, pakati penu namuwera wafunda wavuwa, toziya muvimana kuwera twenga wafunda hatupati utoza mkulu nentu kuliku wantu wamonga.
Kada yawancinku su so ɗaukan kansu a matsayin malamai,’yan’uwana, domin kun san cewa mu da muke koyarwa za a yi mana shari’a mafi tsanani.
2 Twenga twawoseri tulikwala muvitwatira vivuwa. Handa muntu yoseri kakosa ndiri nakamu muvisoweru vyakalonga, yomberi ndo muntu mkamilika na kaweza kuyilongoziya nshimba yakuwi yoseri.
Dukanmu mukan yi tuntuɓe a hanyoyi dabam-dabam. In wani bai taɓa yin kuskure a cikin maganarsa ba, shi cikakke ne, yana kuma iya ƙame dukan jikinsa.
3 Twenga tumtulira falasi mumlomu mwakuwi ngoyi zya kumlonguziya su katujimiri, na kwa njira ayi tuweza kumlonguziya kwoseri kwatufira.
Sa’ad da muka sa linzamai a bakunan dawakai don mu sa su yi mana biyayya, mukan iya bin da dabbar gaba ɗaya.
4 Mtumbwi mkulu nentu yagushemwa meli, tembera ndo mkulu nentu, guweza kugalambuziwa kwa nkafi ndidini, na igenda kwoseri mlongoziya kwakafira.
Ko kuwa misali, mu dubi jiragen ruwa, mana. Ko da yake suna da girma ƙwarai kuma iska mai ƙarfi ce take tura su, ana tuƙa su da ɗan ƙaramin sandan ƙarfe ne zuwa duk inda mai tuƙin jirgin yake so.
5 Ntambu iraa ayi, lulimi tembera luwera shiwungiru shididini sha nshimba, lulitumbira makulu nentu. Motu mdidini guweza kulunguziya lidowi likulu.
Haka ma harshe yake, ga shi ɗan ƙanƙanin gaɓar jiki ne, amma sai manyan fariya. Ku dubi yadda ɗan ƙaramin ƙyastu yake ƙuna wa babban jeji wuta mana.
6 Na lulimi lulifana na motu. Lulimi luwera shipandi shimu sha makondola ga ntambu yoseri pakati pa viwungiru vya nshimba. Iumemiziya nshimba yoseri na luyaka motu yagulawa mumotu gwa Jehanamu. (Geenna )
Harshe ma wuta ne! A cikin duk gaɓoɓinmu, harshe shi ne tushen kowace irin mugunta, mai ɓata mutum gaba ɗaya, mai zuga zuciyar mutum ta tafasa, shi kuwa jahannama ce take zuga shi. (Geenna )
7 Muntu kaweza kufuga na kafuga kala viwumbi vya ntambu zoseri, wankanyama wa lidowi na wampongu na wanjoka na viwumbi vya kubahali.
Kowace irin dabba, tsuntsu, masu ja da ciki da kuma halittun da suke cikin teku an sarrafa su kuma mutum ne ya sarrafa,
8 Kumbiti kwahera muntu yakaweza kulukolamlima lulimi lyalulifana na nkanyama. Lulimi luwera shintu shidoda, hapeni gulukolimlima na lumema usungu wawulaga.
amma ba mutumin da zai iya ya sarrafa harshe. Mugu ne marar hutu, cike da dafi mai kisa.
9 Kwa lulimi twenga tulonga mayagashii kwa Mtuwa na Tati gwetu. Kwa lulimi lulaa alu twawapangira wantu, wantu yawaumbwa kwa ntambu ya Mlungu.
Da harshe mukan yabi Ubangijinmu da kuma Ubanmu, da shi kuma muke la’antar mutane, waɗanda aka halitta a kamannin Allah.
10 Visoweru vya kupetera mashi na vya kulapira vilawa mumlomu gumu. Walongu wangu vitwatira avi vifiruwa ndiri kuwera hangu.
Daga wannan baki guda yabo da la’ana suke fitowa.’Yan’uwana, wannan bai kamata yă zama haka ba.
11 Hashi, mbwiru yimu iweza kulaviya mashi ganoga na mashi ga munu pamuhera?
Ruwa mai kyau da kuma ruwan gishiri zai iya fito daga maɓulɓula ɗaya?
12 Walongu wangu, mtera gwa mkuyu guweza kulera embi? Ama, mwembi guweza kulera kuyu? Ndala, mbwiru ya mashi ga munu gaweza ndiri kulaviya mashi ganoga.
’Yan’uwana, itacen ɓaure yana iya haifar’ya’yan zaitun, ko kuma itacen inabi yă haifi’ya’yan ɓaure? Haka ma, maɓulɓular ruwan gishiri ba zai iya ba da ruwa mai kyau ba.
13 Hashi, ndo gaa yakawera na luhala na mahala pakati pamwenga? Su kalanguziyi shitwatira ashi kwa mgenderanu gwakuwi guherepa na kwa matendu gakuwi maheri yagatendeka kwa unanaga na luhala.
Wane ne mai hikima da fahimta a cikinku? Bari yă nuna ta ta wurin rayuwarsa mai kyau, ta wurin ayyukan da aka yi cikin tawali’un da suke fitowa daga hikima.
14 Kumbiti payiwera myoyu yenu imema weya wawuhanganyika na utama na shuki na kulifira mweni, su namulizyuma na kugalambula unakaka kuwera upayira.
Amma in kuna cike da mugun kishi da kuma sonkai a cikin zukatanku, kada ku yi taƙama game da wannan, ko ku danne gaskiya.
15 Mahala ga tambu ayi galawa ndiri kumpindi, mahala aga ndo ga pasipanu, na ga shinshimba, kayi ndo ga shishetani.
Irin wannan “hikima” ba daga sama ta sauko ba, ta duniya ce, ta rashin ruhaniya, ta Iblis kuma.
16 Toziya poseri papawera na weya na kulifira mweni, panu pawera na ndewu na kila ntambu zya ukondola.
Gama inda akwai kishi da sonkai, a can za a tarar da hargitsi da kowane irin mugun aiki.
17 Kumbiti luhala lwalulawa kumpindi kwa Mlungu, kwanja ndo luherepa na lufira ponga na unanaga na upikinira na lumema lusungu na lulera mabwajubwaju ga matendu gaherepa na lwahera ubagula ama ufyangu.
Amma hikimar da ta zo daga sama da fari tana da tsabta gaba ɗaya; sa’an nan mai ƙaunar salama ce, mai sanin ya kamata, mai biyayya, cike da jinƙai da aiki mai kyau, marar nuna bambanci, sahihiya kuma.
18 Vitwatira vyavimfiriziya Mlungu vilawirana na mbeyu zyaziyalitwi muponga, zyaziyalitwi na wantu yawajega ponga.
Masu salama da suke shuki cikin salama sukan girbe adalci.